Amurka
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump da ta Iran sun ki yarda da kokarin wasu kasashe na komawa teburin tattaunawa da tsagaita wuta.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake shan alwashi kan bude mashigar ruwa ta Hormuz. Trump ya mika kokon bararsa ga manyan kasashen duniya.
Gwamnatin Isra'ila ta bayyana cewa yakin da ke gudana a Gabas ta Tsakiya ya kai wani muhimmin mataki, ta kuma yaba da sababbin hare-haren Amurka.
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin, ya yi kokarin shiga tsakani don kawo karshen yakin Amurka, Isra'ila da Iran. Donald Trump ya ki amincewa da bukatarsa.
A labarin nan, za a ji cea duk da matsalar tattalin arziki da yakin Amurka Isra'ila da Iran ke haifarwa, akwai kasashe masu cin moriyar wuce wa ta Hormuz.
Wani masanin harkokin siyasa a jami'ar Chicago, Robert Pape ya bayyana cewa Shugaba Donald Trump bai yi tsammanin cewa Iran za ta yi masa wannan turjiya ba.
Hukumomin Iran sun tabbatar da mutuwar mutane 112 a wasu hare-haren da Amurka da Isra'ila suka kai Jamhuriyar ta Musulunci, wasu da dama sun jikkata.
Sanata Jimoh Ibrahim ya ce rikicin Gabas ta Tsakiya na iya zama dama ga Najeriya saboda karin kudin man fetur zai iya karfafa naira tare da rage karbar bashi
Jakadan Iran a Rasha, Kazem Jalali, yi yi magana da kakkausa murya kan Amurka. Kazem Jalali ya gargadi Amurka kan ka da ta kashe Mojtaba Khamenei.
Amurka
Samu kari