Amurka
Yayin da ake rikici tsakanin Iran da Isra'ila, akwai katafaren makamin nukiliya da ke karkashin dutse a Fordo, kusa da birnin Tehran, na barazana ga Isra’ila.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce babu wanda ya san ko zai shiga faɗan Isra'ila da Iran kao ba zai shiga ba, ya ce abubuwan sun canza a mako 1.
Yayin da aka doshi kwana na shida ana rigima tsakanin Iran da Isra'ila, Majalisar Dinkin Duniya ta nemi a gaggauta kawo karshen rikicin da tattaunawar diflomasiyya.
Ministan harkokin waje na Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ya bayyana cewa haɗari ne babban ga ƙasashen Yammacin Afirka idan Amurka ta hana su shiga cikinta.
A labarin nan, za a ji cewa hukumomin kasar Iran sun bayyana cewa manhajar WhatsApp, mallakin kamfanin Meta yana mika bayanan 'yan kasar ga Isra'ila.
Wasu makamai masu linzami da Isra'ila ta harba sama sun gaza tashi sama sosai sun fado kan Yahudawa a birnin Tel Aviv. Isra'ila ta fara rasa makamai.
Jagoran juyin juya hali na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya nuna cewa kasarsa ba za ta nuna tausayi ba a yakin da take yi da haramtacciyar gwamnatin Isra'ila.
Wasu 'yan majalisa a Amurka sun nuna adawa da matakin Donald Trump na shiga yaki da kasar Iran bayan rikici ya yi kamari tsakaninta da kasar Isra'ila.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa sun san inda jagoran juyin juya halin Iran, Ayatollah Khamenei, yake boye. Ya ce ba za a kashe shi ba.
Amurka
Samu kari