Amurka
Rahotanni sun nuna cewa na yi musayar yawu mai ɗaci tsakanin jakadan Isran da takwaransa na Iran kan ɓarin wutar da ƙasashen biyu suke yi wa junansu.
Dubban mutane a Iran, Lebanon, Yemen da Ira sun yi zanga zangar nuna goyon baya ga Iran kan Isra'ila. Hakan na zuwa ne bayan Netanyahu ya bukaci a bijirewa Khamenei.
Rikicin da ke faruwa tsakanin Iran da Isra'ila ya shafe kwana bakwai ana yi lamarin da ya samo asali daga harin da Isra’ila ta kai wanda Iran ta mayar da martani.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta bayyana cewa ba za ta amince da hawa teburin tattaunawa da duk wadanda ke goyon bayan Isra'ila ta kai mata hari ba.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta tabbatar da cewa ba za ta sassuta a harin kare kai da ta ke kai wa Isra'ila ba har sai dakarun IDP sun dakata.
Sanata Ben Murray-Bruce ya ce ya hango cewa ana daf da shiga yakin duniya na uku sakamakon mallakar makamin nukiliya. Ya ce Najeriya za ta zauna lafiya a yakin.
A labarin nan, za a ji cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ce ba za ta nade hannayenta Amurka ta shiga yakin da ake yi Isara'ila ba, za ta dauki matakan kariya.
Ana hasashen shugaban kasar Amurka, Donald Trump na Amurka zai yanke hukunci cikin makonni biyu ko kasar za ta shiga yakin Isra'ila da Iran da ake yi.
Trump na tunanin shiga rikicin Iran-Isra'ila, ya yi barazana ga Khamenei. Sai dai Iran ta ce wannan ba yaƙin Amurka ba ne, kuma za ta ci gaba da kare kanta.
Amurka
Samu kari