Amurka
Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya yi magana a karon farko bayan kammala yakin Iran da Isra'ila. Ayatollah Ali Khamenei ya gargadi Trump, Netanyahu
Ministocin tsaro daga kasashen China da Iran da Rasha sun hadu a kasar China domin tattauna batutuwan da suka shafi tsaro bayan yakin Iran da Isra'ila.
Shugaban Amurka, Donald J Trump ya roki Isra'ila ta yafe wa Benjamin Netanyahu zarge zargen da ake masa kan abubuwa uku ko a soke shari'ar gaba daya.
Kasar Isra'ila ta bayyana hasarar da Iran ta jawo mata a yakin da suka yi da Iran. An kashe mutanen Isra'ila 28 tare da jikkata 3,000 da lalata motoci 4,000.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce su kansu kasashen Iran da Isra'ila sun galabaita, don haka ya jaddada cewa batun yaƙi ya kare, za a koma teburin tattaunawa.
Duk da cimma yarjejeniyar tsagaita wuta da aka yi tsakanin Iran da Isra'ila a jiya Talata, jagoran addini a kasar, Ayatullah Ali Khamenei bai ce komai ba.
Bayan sulhu da tsagaita wuta a tsakani, Isra'ila ta kinkimo wani babban zargi kan Iran game da daukar nauyin ta'addanci wanda ta daura laifn kan babban bankin kasar.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi sharhi kan rawar da ya taka a yakin Iran da Isra'ila. Trump ya ce an kai wa Isra'ila zafafan hare hare yayin yakin.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa sun samu nasarar kawar da barazanar da ta sa suka shiga yaki da Iran, ya ce burinsu ya cika.
Amurka
Samu kari