Amurka
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Kim Jong Un na Koriya ta Arewa ya sha caccakar Joe Biden game da lafiyarsa, amma kuma yana yaba masa a halin yanzu.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta yi martani kan barazanar da shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi na kai farmaki.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yakin da kasarsa je yi da Iran. Trump ya yi magana kan lokacin da sojojin Amurka za su iya kwace Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan aka ba shi zabi, ba abin da yake son kwacewa daga Iran kamar danyen man feturin da suke da shi.
Fadar White House ta bayyana cewa har yanzu Shugaba Trump bai yanke shawara kan batun tsagaita wuta ba, ya yi fatali da abubuwan da aka gabatar a yanzu.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fusata kan hare-haren da Amurka da Isra'ila suke kai wa kan wuraren fararen hula. Ta bayyana matakin da za ta dauka idan aka ci gaba.
Koriya ta Arewa ta daina tura makamai ga Iran kuma ta ki jajanta mutuwar Khamenei, a wani yunkuri na lallashin Donald Trump domin sasanci a yau Litinin yau.
Kaar Pakistan na ci gaba da kokarin ganin an cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a yakin Iran, Amurka da Isra'ila, ta gabatar da matakai 2 son samar da zaman lafiya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa ba ta gamsu da batun tsagaita wuta tsakaninta da Amurka ba. Ta bayyana shirin da Amurka ke yi kan tsagaita wuta.
Amurka
Samu kari