Amurka
Jagoran addinin Musulunci a Iran, Ayatollah Mojtaba Khamenei ya ce hare-haren da aka kai Turkiyya da Oman ba su da alaka da sojojin kasar ko kawayenta.
Gwamnatin Amurka ta sake yin magana kan janye takunkumin da ta kakabawa danyen man Iran yayin ake ci gaba da samun hauhawar farashin mai a kasuwar duniya.
Switzerland ta tabbatar da cewa ta yi watsi da buƙatun Amurka na amfani da sararin samaniyarta don kai hari Iran, kuma ta soke kasuwancin makamai da kasar.
Isra'ila kashe kakakin rundunar IRGC Ali Mohammad Naeini a Tehran yau Juma'a, bayan ya yi barazanar cewa Iran za ta ci gaba da kera makamai masu linzami.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, na neman hanyoyin da za su sanya Iran ta saduda kan mashigar ruwa ta Hormuz. Trump na duba yiwuwar yi wa Iran kwace.
Amurka ta amince da yarjejeniyar sayar da makamai na dala biliyan 16.5 ga Hadaddiyar Daular Larabawa, Kuwait da Jordan yayin da rikici da Iran ke kara tsananta.
Rundunar IRGC ta Jamhuriyar Musulunci ta kasar Iran ta kaddamar da sababbin hare-hare kan Isra'ila. Ta bayyana cewa za ta ci gaba da kai hare-haren ramuwar gayya.
Babban kwamanda a rundunar sojojin Iran ya bayyana tanadin da suka yi wa shugaban kasar Amurka, Donald Trump. Ya ce sun shirya masa abin ban mamaki.
Firayimistan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya bayyana cewa kasar ita kaɗai ta kai harin kan Iran, yana musanta zargin Amurka ta shiga rikicin da ake yi.
Amurka
Samu kari