Amurka
Rahotanni sun bayyana cewa Pentagon ta ɗaga matakin sa ido kan Isra’ila zuwa mafi girma saboda zargin tattara bayanan manyan jami’an gwamnatin Amurka.
Gwamnatin kasar Amurka ta ba 'yan kwallon Iran bizar shiga kasar domin samun damar buga gasar cin kofin duniya na 2026 da za a fara a Amurka a mako mai zuwa.
Ministan harkokin wajen Iran ya yi watsi da bukatar shugaba Donald Trum ta neman haduwa da Mojtaba Khamenei. Ya fadi dalilin daina ganin Khamenei a bainar jama'a.
Shugaban China, Xi zai gana da shugaba Kim Jong Un a Koriya ta Arewa a watan Yunin 2026. Shugabannin za su tattauna a tsawon kwana biyu game da wasu abubuwa.
Ministan harkokin wajen kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Abbas Araghchi, ya yi magana kan yiwuwar ganawar Mojtaba Khamenei da shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Isra'ila ta sanar da cewa ta samu nasarar hallaka jagora a Hezbollah a lokacin da Amurka ke neman a tsagaita wuta.
Rahotanni sun nuna cewa farashin danyen mai ya sauka a duniya bayan Isra'ila da Lebanon sun cimma yarjejeniyar tsagaita wuta da Trump ya yi magana.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasar Iran ba kamar Venezuela ba ne da za a shiga nan take a kai hari a fita. Ya ce Iran na da makamai sosai.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi kalamai masu kaushi kan majalisa bayan da ta umurci ya janye sojojin Amurka a yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Amurka
Samu kari