Amurka
A labarin nan, za a ji wani kamfanin Amurka mai suna Von Batten-Montague York L.C, ya kinkimi dambarwar hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya da ADC zuwa Amurka.
Gwamnatin Amurka da Donald Trump ke jagoranta ta nemi Iran da tsagaita wuta na sa'o'i 48 a yakin da ake. sojojin Iran sun mayar da martani da ruwan bama-bamai.
Isra'ila ta ɗage hare-haren Iran domin ba wa Amurka damar ceto matuƙan jirgin F-15E da aka harbo yau, inda aka samu nasarar ceto matuƙi guda daya.
Rahotanni daga Iran sun nuna cewa Iran ta ware kyauta mai tsoka da garabasa ga duk wanda ya kamo matukan jirgin kasar Amurka da aka kakkabo a kasar.
Tsohon ministan harkokin wajen Iran, Javad Zarif ya bukaci kasarsa ta ayyana samun nasara a yakinta da Amurka da Isra'i'a, ta kuma kafa sharuddan tsagaita wuta.
Iran ta kakkabo jirgin yaƙin Amurka a yau Juma'a bayan harin gadar Tehran, yayin da dakarun Amurka ke fafutukar ceto matuƙan jirgin da ba a san inda suke ba.
Yayin da ake ci gaba da yakin Iran da Isra'ila, kasashe 40 har da Najeriya sun gudanar da taron yanar gizo domin nemo hanyoyin dawo da zirga-zirgar jiragen ruwa.
Harin jiragen Iran ya lalata masana'antar tace ruwan sha da matatar mai a Kuwait, lamarin da ke barazana ga kashi 90 na ruwan sha da tattalin arzikin ƙasar.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar IRGC da ke Iran ta ce ba za ta nade hannayenta tana kallon Amurka na luguden wuta a kan muhimman wurare a kasar ga.
Amurka
Samu kari