Amurka
Dubban Falasɗinawa sun yi jana'izar mutum 112 da aka gano bayan kusan shekaru uku a ƙarƙashin baraguzan gine-gine a Gaza, yayin da daruruwa ke ci gaba da ɓacewa.
Rahoto ya nuna Amurka ta yi amfani da kusan kashi 80% na makaman THAAD bayan yaƙin Iran, lamarin da ya sa aka gargadi Trump kan ƙarancin makamai.
Rashida Tlaib ta lashe zaɓen fidda gwani na Democrat a Michigan da rinjaye, lamarin da ya ba ta tikitin sake neman kujerarta a Majalisar Wakilan Amurka.
Donald Trump ya gargadi Iran da sake kai hari idan ba a buɗe mashigar Hormuz ba, yayin da Tehran ta musanta tattaunawa kai tsaye da Amurka kan rikicin.
Gwamnatin Amurka ta sauya tsarin neman mafaka ta hanyar bai wa USCIS damar tura bukatu kai tsaye ga alkalan shige da fice ba tare da yin hira da masu nema ba.
Iran ta karyata rahotannin da ke cewa Shugaba Massoud Pezeshkian ya yi murabus, tana mai cewa jita-jitar karya ce da ake yadawa domin kawo cikas ga haɗin kan ƙasa.
Iran ta ce ta shirya kai hare-hare kan wurare uku a Ukraine amma ta dakatar da shirin bayan Kyiv ta ba da hakuri bayan kai harin jirgin ruwa a cikin teku.
Hadakar kungiyoyin Kiristoci ta bukaci Amurka ta ci gaba da matsa wa Najeriya kan tsaro, tana gargadin cewa tikitin Musulmi biyu zai iya kara barazana.
Trump ya ce wannan ce dama ta ƙarshe da Iran za ta amince da yarjejeniya, yayin da ya jaddada cewa ba zai amince Tehran ta karɓi kuɗin wucewa ta mashigin Hormuz ba.
Amurka
Samu kari