Amurka
Kasar Amurka ta fitar da danyen mai adadin mai yawa da ba a taba gani ba tun yakin duniya na biyu saboda yakin da ta yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Hukumar IMF na shirin bai wa Najeriya da wasu ƙasashe tallafin $50bn domin rage raɗadin da rikicin Gabas ta Tsakiya ya haddasa. An gargadi Najeriya kan ciwo bashi.
A labarin nan, za a ji cewa Kimberly Daniels ta fara neman gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta raba tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle daga kujerarsa ta Minista.
A labarin nan, za a ji cewa an samu ƙaruwar masu adawa da yadda Amurka ke taimaka wa Isra'ila da bama-bamai da sauran makaman kare dangi a yaki da Falasdinu.
Gwamnatin Rasha ta bayyana cewa ta ba da shawarar yadda za a yi da sindarin Uranium da Iran ta mallaka amma Amurka ta nuna ba haka ba, ta ce a shirye take ta koma.
A labarin nan, za a ji majalisar dattawan Amurka ta sake zama a karo na hudu dokin duba yadda za a taka wa shugaban kasar Donald Trump birki game da yaƙi da Iran.
An yi wata tattaunawa mai matukar muhimmanci tsakanin Sarkin Qatar, Sheikh Tamim bin Hamad Al Thani da Shugaba Donald Trump ta wayar tarho yau Laraba.
'Yan Democrat sun gabatar da hujjojin tsige Minista Pete Hegseth daga mukamin ministan tsaron Amurka, kan zargin laifukan yaƙi a Iran da fallasa bayanan sirri.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gode wa Pakistan bisa kokarin da take ba dare ba rana wajen ganin kasar ta cimma matsaya ta karshe da Amurka.
Amurka
Samu kari