Amurka
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya shawarci yan kasar nan da su kwantar da hankulansu a duk da barazanar da Donald Trump ya yi.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dattawa tana shirin ganawa da Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu a kan kalaman da Donald Trump ya yi na kawo hari Najeriya.
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce watarana Musulmi zai shugabanci Amurka. Ya yi magana ne bayan nasarar Zohran Mamdani a New York.
Limamin cocin INRI, Fasto Elijah Ayodele, ya gargadi Tinubu kada ya yi tafiya har Amurka ya roki Trump kan barazanar harin soja, yana cewa hakan zai rage kimarsa.
A wannan labarin, za a ji cewa tsohon darektan DSS, Mike Ejiofor ya gargadi gwamnatin Najeriya da ta dauki barazanar da Donald Trump ya dauka da muhimmanci.
A labarin nan, za a ji yadda Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Maitama Tuggar ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi a kan kisan kiristocin Najeriya.
Kungiyar EU ta bayyana cewa tana girmama ikon Nigeria, tana sukar matsin lamba daga kasashen waje da goyon bayan zaman lafiya da kare ’yancin addini.
Dan jam'iyyar Democrat, Zohra Kwame Mamdani ya zama Musulmi na farko da ya lashe zaben magajin garin New York duk da barazanar Donald Trump ga jama'a.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu yana cikin kwanciyar hankali duk da barazanar farmaki daga Donald Trump.na kasar Amurka.
Amurka
Samu kari