Amurka
Jagoran Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana cewa ba za su shirya da Amurka ba har sai ta cika sharudan yanke alaka da Isra'ila da daina tsoma baki a yankinsu.
Tsohon shugaban Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar ya yi magana kan barazanar kai hari da shugaban Amurka ya yi ga Najeriya kan zargin kisan kiyashi ga Kiristoci.
Dan majalisa a Amurka, Riley M Moore ya zargi Sanata Rabiu Kwankwaso da goyon bayan danniyar addini ta hanyar dokar Shari’a lokacin da yake gwamna Kano.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na LP, Peter Obi ya bukaci Najeriya da Amurka su zauna su tattauna domin hada kai wajen kawo karshen ta'addanci a kasar nan.
Dr. Walid Phares ya bukaci Trump ya kafa sansanin soja a Port Harcourt don hana Boko Haram da masu jihadi kisan Kiristoci da barazana ga tsirarun Musulmi.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya bayyana cewa dole ne Amurka ta nemi iznin Najeriya kafin daukar matakin sojoji a kasar nan.
Donald Trump ya ba da umarnin a fara gwajin makaman nukiliya nan da nan don daidaita da Rasha da China, matakin da ya haifar da suka daga majalisar Amurka.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya shiga ganawa da hafsoshin tsaro bayan barazanar da Shugaba Donald Trump na Amurka ya yi.
Bayan barazanar da Donald Trump ya yi wa Najeriya, Rabiu Kwankwaso, Shehu Sani, Sheikh Gumi, Tukur Buratai, Sule Lamido da wasu wasu 'yan Arewa sun yi magana.
Amurka
Samu kari