Amurka
Shugaban Amurka, Donald Trump ya fadawa hadimansa cewa yana son kawo karshen yakin Iran ba tare da bude mashigar Hormuz ba duk da ya nemi haka a baya.
Sanata Adam Schiff ya fito ya nuna adawarsa kan abin da ya kira yunkurin gwamnatin Amurka na rage kudin kiwon lafiyar jama'a domin samar da kudin yaki da kasar Iran.
Sanatan jam'iyyar Democrat a Amurka, Chris Murphy, ya soki salon yakin da kasarsa ke yi da Iran. Chris Murphu ya ce Amurka na yin rashin nasara a yakin.
Wata kungiyar Musulunci a Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ta yanke alaka da Isra'ila tare da tir da Amurka kan yakin da ake da Iran.
Gwamnatin Iran ta sake karyata kalaman jami'an Amurka, wadanda suka yi ikirarin an fara zaman tattaunawa domin kawo karshen yakin Gabas ta Tsakiya.
Rasha, Jordan da kasashen yankin Gulf sun yi wani taro a kafar sada zumunta kan muaayr wutar da ke ci gaba da faruwa tsakanin Amurka/Isra'ila da kasar Ira
Ministan harkokin wajen Amurka, Marco Rubio, ya sha alwashi kan yakin da ake yi da Iran. Marco Rubio ya ce ba za su taba bari Iran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC), ta kaddamar da hare-hare masu zafi kan wasu muhimman wurare na Amurka da Isra'ila.
Gwamnatin Spain ta sanar da daukar matakin hana jiragen yakin Amurka amfani da sararin samaniyarta a yakin da take gwabzawa da Jamhuriyar Musulunci tq Iran.
Amurka
Samu kari