Jihar Sokoto
Tattalin arzikin Najeriya ya dogara ne da kudaden shiga da gwamnati ke samu daga hada - hadar man fetur. Hakan yasa kasar ta dogara kacokan a kan tattalin arzikin man fetur tare da wofantar da sauran albarkatun da kasa keda su.
Majiyar Legit.ng ta bayyana cewa a kasuwannin dabbobin jahar Sakkwato ana iya samun akuya maimatsakaicin girma a kan karamin kudi kamar N4,000, wanda hakan ke nuna rashin damuwa da akuya da jama’an yankin suke yi.
Siyar da wiwi a jinina yake- Wannan ne kalaman da suka fito daga bakin wani mutum mai suna Umaru Shehu, wanda jami’an yaki da fasa kwabrin miyagun kwayoyi suka cafke. Sun kama Umaru Shehu ne yayin da yake safarar ganyen wiwi...
Za ku ga jerin Jihohin Najeriya da Gwamnonin-baya ke karbar fansho duk wata. A Adamawa, Benuwai, Enugu, Kebbi, Kogi, Nasarawa, Ogun, Filato da Taraba, ne kurum ba a bada wannan kudi.
Majalisar dattawa a ranar Alhamis, 19 ga watan Nuwamba, ta rantsar da Sanata Abdullahi Danbaba mai wakiltan Sokoto ta Kudu. Danbaba na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya maye gurbin Shehu Tambuwal daga APC.
Kotun daukaka kara, da ke zama a Sokoto ta tabbatar da Sanata Ibrahim Danbaba Dambuwa da Dr. Balarabe Shehu Kakale na jam’iyyar Peoples Democratic Party a matsayin wadanda suka lashe zaben majalisar dokokin tarayya a yankin Sokoto
Gwamnan jahar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal ya kaddamar da aikin tantancewa tare da yi ma bakin haure mazauna jahar Sakkwato rajista tare da hadin gwiwar hukumar kula da shige da fice ta Najeriya.
Kotun daukaka kara a jihar Sokoto ta yi watsi da karar da dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Salihu Maidaji ya daukaka akan zaben Sanata Ibrahim Gobir (APC, Sokoto ta gabas). Maidaji ya daukaka kara akan hukunci
Kotun daukaka kara dake zama a Sokoto a ranar Litinin, 4 ga watan Oktoba ta tabbatar da zaben sanata Aliyu Wamakko a matsayin sanata mai wakiltan Sokoto ta tsakiya.
Jihar Sokoto
Samu kari