Jihar Sokoto
Kotun sauraran kararrakin zabe dake zama a Sokoto, tayi watsi da karan da ke kalubalantar nasarar Shugaban masu rinjaye a majalisar dokokin jihar, Bello Isa Ambarura a matsayin wanda ya lashe zaben ranar 9 ga watan Maris, 2019.
Wani matashi mai shekara 21 mai suna Usman Abubakar, an kama shi da laifin yiwa yara kanana guda goma na maigidanshi luwadi, a Rungumi cikin karamar hukumar Sokoto ta Kudu, dake jihar Sokoto...
Kotun sauraron kararrakin zabe na gwamna, majalisar dokokin tarayya da na jiha a Sokoto, ta yi watsi da karar Mista Abdussamad Dasuki da ke kalubalantar nasarar zaben mamba mai ci, Alhaji Bala Kokani.
Wasu gungun miyagun yan bindiga sun kai wani mummunan hari cikin kauyen Dabagi dake cikin karamar hukumar Tangaza na jahar Sakkwato, inda suka kashe mutane 2, tare da jikkata mutane 10,
Tsohon gwamnan jahar Sakkwato, Sanata Alu Magatakarda Wammako ya kammala shirye shiryen gina wata katafaren jami’a mai zaman kanta a jahar Sakkwato
Kamfanin dillancin labarai na kasa ya ruwaito cewa, a ranar Asabar da ta gabata, jirage kimanin 17 dauke da manyan baki sun sauka a filin jirgin saman kasa-da-kasa na Sultan Abubakar III da ke jihar Sakkwato.
Mun ji cewa Gwamna Aminu Waziri Tambuwal ya nemi mutane su yi addu’ar zaman lafiya a Najeriya. Gwamnan ya kuma yi wa mutanensa alkawari a sakon barka da sallah da ya fitar.
Wata matashiya yar Najeriya ta kafa tarihi kwanan nan yayinda ta zama shugabar kungiyar dalibai ta farko mace a wani makarantar jami’a da ke yankin arewacin kasar.
Rahotanni sun kawo cewa wasu yan bindiga dauke da makamai sun tashi garuruwa sama da 70 a jihar Sokoto, yayin da suka kashe mutane da dama tare da sace tarin dukiya da suka hada da dabbobi.
Jihar Sokoto
Samu kari