Jihar Sokoto
Sakamakon harin da 'yan bindiga suka kai garin Sokoto wanda yayi ajalin rayuka 70, wata kungiyar 'yan jihar Sokoto ta yi kira ga gwamnati a kan ta dauki mataki.
An samu gawar mutane 25 a kauyen Kuzari a yayin da aka samu gawar mutane biyar, da suka hada da yara, a kauyen Masawa. An garzaya da wadanda su ka samu raunuka
Kamar yadda rahotanni daga jihar Sokoto suka bayyana, an kashe mutum kusan 60 a cikin wasu hare-haden da 'yan bindiga suka kai a ranar Laraba, 27 ga watan Mayu.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar yankin Sokoto na gabas a majalisar dattawa, Sanata Ibrahim Gobir, ya yi ikirarin cewa 'yan bindiga sun sassan jihar Sokoto.
Sanatan ya bayyana cewa yanzu haka jama'arsa sun dogara ne da sojojin kasar Nijar domin samun ceto duk lokacin da 'yan bindiga su ka kai musu hari. "Babu tsaro
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar ya bayyana cewa a Masallatan Juma’a za’a gudanar da sallar Idi a bana a jahar Sakkwato da kewaye.
Tsohon ministan ilimi, Alhaji Muhammad Bello Dogondaji, ya rasu yana da shekaru 84 a duniya. Ya rasu a ranar Juma'a a asibitin koyarwa na jami'ar Usman Danfodiy
Meng Wei Kun da Xu Kuoi sun kawo masa tsabar kudi naira miliyan 50 har cikin ofishinsa dake ofishin hukumar EFCC a kan titin filin jirgin sama na Sakkwato.
A kowace rana Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto zai rika biyan masu aikin COVID-19 kudi har N15, 000. Jaridar Daily Trust ta fitar da wannan rahoto.
Jihar Sokoto
Samu kari