Jihar Sokoto
Wani mai magana da yawun masu kaurar ya bayyana cewa a yanzu 'yan fashin ne ke iko da kauyuka guda tara da ke karamar Hukumar Sabon Birni Gobir na jahar Sokoto.
Shugaban kungiyar likitocin Najeriya, NMA, reshen jahar Sakkwato, Dakta Sani Abubakar ya sanar da kamuwarsa da annobar Coronavirus kamar yadda sakamakon gwaji y
Rundunar taimakon gaggawa ta jihar Sokoto a kan cutar coronavirus, ta ce mutane 170 ne ake kan bincika a jihar. Shugaban kungiyar, Dr. Ali Inname ya sanar da wa
A cikin wata sanarwa da kakakin rundunar 'yan sandan Najeriya na kasa, Frank Mba, ya fitar a ranar Talata, ya ce Fatima ta na safara tare da boyewa 'yan ta'adda
Gwamnatin Sokoto ta gano mutane 29 da suka dawo jahar daga kasashen waje da wasu yankunan kasar a kokarin da ake na hana yaduwar cutar Coronavirus a jahar.
Babban Jigon jam’iyyar APC a Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya aikowa fitaccen 'Dan siyasar Arewan da ya rasa ‘Danuwansa watau Aliyu Wammako ta’aziyya.
Gwamnatin Jihar Sokoto karkashin Mai girma Aminu Waziri Tambuwal ta dauki mataki na yaki da cutar Coronavirus. Za a rika bin wadanda su ka dawo daga kasar waje.
Wasu yan bindiga sun kai farmaki a kauyen Gangara da ke karamar hukumar Sabon Birni da ke jahar Sokoto inda suka kashe mutane 22 da kona kayayyaki da dama.
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun kai wata mummunan hari a kauyen Gangara dake cikin karamar hukumar Sabon Birni ta jahar Sakkwtao inda suka kashe mutane 22 ta
Jihar Sokoto
Samu kari