Jihar Sokoto
Kazalika, ya mika sakon babban sifeton rundunar 'yan sandan Najeriya, Mohammed Adamu, zuwa Firaminita Rafindi a kan bukatar tsohe dukkan hanyoyin da ake amfani
Mutane biyar suka rasa rayukansu sakamakon ambaliyar ruwa da ta debe dubban gidaje da gonakai a karamar hukumar Goronyo da ke jihar Sokoto, Daily Trust tace.
Wasu jama'a da ake zargin 'yan bindiga ne sun yi garkuwa da sabuwar amarya tare da wata mai jego a kauyen Sutti da ke karamar hukumar Tangaza ta jihar Sokoto.
Ƴan sanda jihar Sokoto sun ceto wani mutum mai shekaru 45, Salisu Muhd da kawunsa ya ɗaure shi a gida tsawon shekaru 15 a Gidan Madi a ƙaramar hukumar Tangaza.
Wani mai aikin leburanci ya shiga hannun hukumar yaki da safarar mutane ta kasa (NAPTIP) bisa zargin aikata luwadi da wasu kananan yara su 12 a jihar Sokoto.
A yau ne aka birne hakimin Tambuwal a jihar Sokoto, Alhaji Sa'ada Mainasara Dahiru. Basaraken mai shekaru 58 a duniya ya rasu ne a ranar Alhamis a garin Abuja.
Ibrahim Abdullahi Gobir mai wakiltan yankin Sokoto ta gabas a majalisar dattawa ya bukaci gwamnatin tarayya da ta binciki sarakunan gargajiya a matsalar tsaro.
Muhammadu Bello, hadimi na musamman ga gwamnan kan harkokin sadarwa da hulda da al'umma, shi ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata.
Wani mutum dan asalin kasar Nijar wanda ake zargin yana samar wa da 'yan bindiga makamai ya sha mugun dukan da ya sha a hannun jama'a. An samu gawarsa a rafi.
Jihar Sokoto
Samu kari