Jihar Sokoto
A kokarin da rundunar soji ke yi domin ganin ta kau da yan bindiga da miyagu a yankin arewa maso yamma, ta kaddamar da wani sabon aikin ragargaza a Sakkwato.
A cewar Abubakar, saboda dajin Kagara ya ratsa har cikin kasar Nijar, rundunar sojin Najeriya ta na aiki tare da dakarun kasar domin tabbatar da cewa 'yan bindi
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto takama wani mutum mai suba Shuaibu Aliyu sakamakon zarginsa da ake da dirkawa yarinya mai shekaru 14 ciki da jefar da jaririn.
Kaddamar da atisayen da rundunar soji ta yi ba zai rasa nasaba da umarnin da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayar na kawo karshen 'yan ta'adda da aiyukan
Bayan soke aikin hajjin bana da Saudiyya ta yi sakamakon coronavirus Gwamnatin jihar Sokoto karkashin jagorancin Tambuwal ta ce a mayarwa da maniyyata kudinsu.
Gwamna Aminu Tambuwal ya yi watsi da rahoton hukumar kididdiga ta kasa na cewa jihar Sokoto na daya daga cikin jihohin da suka fi kowanne talauci a Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya a Operation Hadarin Daji karkashin Operation Accord sunyi gagarumin nasara a kan yan taáddan a jihohin Zamfara, Katsina da Sokoto.
Rundunar soji ta ce ta kai harin ne bayan samun sahihan bayanai daga na'urar leken asiri (ISR) wacce ta leko sansani da wuraren boye makaman 'yan bindiga da kum
ICPC, ta bakin Rasheedat, ta yi zargin cewa an karkatar da kudaden daga asusun asibitin zuwa wasu asusu mallakar "wani mutum da wani kamfani". Sai dai, hukumar
Jihar Sokoto
Samu kari