Jihar Sokoto
Wasu mutane ɗauke da makamai sun tare wasu manyan hanyoyi biyu a jihar Sokoto ranar Lahadi, inda suka sheke mutum biyu, sannan suka tafi da kusan mutane 100.
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) reshen jihar Sokoto ta gurfanar da wani dalibin jami'a mai suna Joseph Oladapo Philips bisa laifin aikata damfara.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal a jiya ya ce 'yan sa kai ne zasu jagorancin jami'an tsaro wurin yaki da miyagun 'yan bindiga a jihar, Daily Trust.
Gwamnatin jihar Sokoto ta ware makudan kudade ta bayar a damkawa marayu a fadin jihar domin sayen shanun layya gabanin babbar sallah dake tafe cikin mako mai zu
Yayin da ake cikin yanayin damina musamman a yankunan da ake noma a Najeriya, wani ruwan sama mai ƙarfi tare da ambaliya ya lakume rayuwar mata 2 da dabbobi.
Dan majalisar dokokin jihar Sokoto, Sa'idu Ibrahim, ya ce a yanzu ƴan bindiga na rubutawa mutanen ƙauyuka wasika kafin su kawo musu hari, The Cable ta ruwaito.
Malamin addinin musulunci, Sheikh Bello Yabo, ya bada fatawar a halaka wani matashi da aka kama a Sokoto bisa zargin yin batanci ga Annabi Muhammad SAW, NewsWir
An halaka sojoji biyu an kuma jikkata wasu bakwai yayin harin da yan bindiga suka kai ƙauyen unguwar Lalle a ƙaramar hukumar Sabon Birni, Daily Trust ta ruwaito
Tuni jami'an tsaro suka tisa keyar wadanda ake zargi a kauyen na Remon zuwa sashen binciken manyan laifuffuka na shalkwatar ’yan sanda domin fadada bincike.
Jihar Sokoto
Samu kari