Jihar Sokoto
Wani abu mai kama da wasan kwaikwayo, wani da ake zargin dan fashi da makami ne ya rasa ransa a hannun dan majalisar Nigeria, Abdullahi Salame. Dan majalisar wa
Sarkin Musulmi na Sokoto, Alh. Muhammad Sa'ad Abubakar III, a ranar Laraba ya shawarci gwamnati da kada ta matsa wa 'yan Najeriya akan riga kafin COVID-19.
Kwanan nan ne bakuwar cuta ta bulla a Sokoto, ta kashe mutum 4, wasu kuma su na jinya a asibiti. Cutar da ba a san daga ina ta ke ba ta na cin mutane a gari.
Wata sabuwar cuta da ta barke a wani bangaren jihar Sokoto ta fara kashe mutane. Gwamnan jihar ya ce cutar ta kashe mutum 4 yayin da 24 suke jinya a asibiti.
Kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na Jihar Kaduna, KAEDCO, a ranar Laraba, ya yanke wutar gidan marigayi Shehu Shagari, shugaban kasar Najeriya a jamhuriyy
A jiya ne tsohon gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Attahiru Bafarawa, yace N400,000,000,000 da majalisar tarayya ta amince wa reshen PTF na kula da COVID-19 ya yi.
Tsohon gwamnan Jihar Sokoto, Attihiru Dalhatu Bafarawa, ya ce yan arewa da duk yan kasa ba sa jin dadin halin rashin tsaro da kasar ke ciki, ya bukaci Shugaba M
Tsohon gwamna Bafarawa ya caccaki gwamnatin shugaba Buhari akan kashe makudan biliyoyi akan annobar korona yayin da aka bar harkar tsaro tana cigaba da lalacewa
Rahotanni sun bayyana cewa wasu daga cikin masu shagunan da suka kone ne suka kira 'yan jari bolar domin sayar musu da sauran kayayyaki da wuta ta kammala cinye
Jihar Sokoto
Samu kari