Jihar Sokoto
Mataimakin Gwamnan Jihar Sakkwato, Maniru Dan’iya, ya ziyarci yankin domin yi musu jaje a ranar Alhamis, ya jaddada aniyarsu na ganin bayan ayyukan yan bindiga.
Rahotanni da muke samu daga jihar Sokoto, sun bayyana cewa, wasu mutane 5 sun mutu yayin da suke raka gawar dan uwansu daga jihar Legas zuwa jihar Sokoto..
Sanata Aliyu Wammako daga jihar Sokoto, ya nada mataimaka na musamman har mutum 18 domin su isar romon dimokradiyya a fadin mazabarsa da yake wakilta a majalisa
Ministan kula da harkokin 'yan sanda, Muhammadu Maigari Dingyadi, Ministan shari'a, Abubakar Malami da gwamnan Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, suna daga cikin.
Sokoto - Wasu mutane ɗauke da muggan makamai sun farmaki wasu kauyuka uku a jihar Sokoto ranar Asabar, inda duka kashe aƙalla mutum 9, tare da jikkata wasu.
Sarkin musulmi ya bayyana cewa, 'yan Boko su ne matsalar Najeriya. Ya bukaci musulmi da kirista kowa ya koma ga littafin addininsa domin zama lafiya daram.
Najeriya na da abubuwan mamaki, sannan komai a Najeriya na da asali. Mun kawo muku rahoton asalin sunayen wasu jihohi da yadda suka samo asali a tarihinsu.
Rundunar kwastam na kame wasu kayayyaki mallakar 'yan bindiga a jihar Sokoto. An kama tabar wiwi da kayan sakawa da kuma wasu kaya masu darajan miliyoyin Naira.
Yayin da ake fama da annobar cutar korona da kuma ɓarkewar kwalara, wata cuta ta daban ta ɓarke a jihar Sokoto, inda ta kashe mutum 23 yayin da 260 suka kamu.
Jihar Sokoto
Samu kari