Siyasar Najeriya
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito ya bayyana aniyarsa ta taka takarar gwamnan jihar Filato ne a ranar Laraba 4 ga watan Afrilu a babban ofishin jam’iyya PDP dake Jos, da nufin gwada kwanji da gwamnan jihar, Simon Lalong mai shirin yin t
Mun samu rahoton cewa, gwamnoni 20 cikin 24 na jam'iyyar APC sun rattaba hannu kan wata wasika domin isarwa ga shugaban kasa Muhammadu Buhari ta bayyana bukatar su wajen kafa sabon kwamitin da zai tsara gangamin jam'iyyar.
A ranar 25 ga watan Maris, Sanataci uku da ke wakiltar jihar Legas, Gbenga Ashafa, Oluremi Tinubu da Solomon Olamilekan sun taru sun yabi Gwamna Ambode na jihar Legas saboda irin ayyukan alheri da yakeyi a jihar duk da cewa dukkan
Wasu da dama na ganin cewar kujerar gwamna Ganduje na fuskantar barazana a zaben shekarar 2019 saboda sabanin da ya shiga tsakaninsa da Kwankwaso. A yayin da jama'a ke cigaba da tofa albarkacin bakinsu a kan al'amuran siyasar ta K
Kamar yadda Sahara Reporters ta ruwaito, kungiyar ta fitar da wani sanarwa inda tayi ikirarin cewa tsabar kudin da yan siyasar Najeriya suka rika karkatar daga cikin kasafin kudi tun daga 2003 ya tasanma $302bn ko kuma naira trili
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, cikin sandunan guragu, ya halarci taron gwamnonin jam’iyyar APC da shugaba Buhari da aka yi jiya a fadar gwamnatin tarayya . Kakakin gwamnan, Kingsley Fanwo, ya bayyana yadda gwamnan ya samu ciwo
Don haka kamar yadda gwamna El-Rufai ya sha fada, shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi matukar tasiri a zamansa gwamnan jihar Kaduna, kuma duba da kyakkyawar alakar dake tsakaninsa da Buhari, ana ganin tasirin guguwar nan zata maim
Wani shaidar gani da ido ya ce hatsarin ya afku ne sanadiyar kokarin wuce wata mota da direban dake dauke da matan da suka mutu ya yi, a yayin da yake tsaka da gudun wuce sa'a. Shaidar ya ce motar ta wuntsila sau uku da mutanen da
Shin ko ka san kasar da tafi yawan al'umma a nahiyar Afirka? Akwai kasashe masu yawa a nahiyar ta Afirka kuma akwai miliyoyin al'umma masu harsuna, addinai da kabilun daban-daban da ke zaune a cikin su. Don sanin kasashen da sukaf
Siyasar Najeriya
Samu kari