Siyasar Najeriya
Dayake ba’a nan gizon ke sakar ba, Alkalin Kotun ya kara umartar INEC ta mika ma Emeka sabuwar shaidar lashe zaben kujerar dan majalisar dokokin jiha mai wakiltar Ndokwa ta yamma, a matsayinsa na halastaccen dan takarar jam’iyyar
Shararen lauya mai kare hakkin dan adama, Festus Keyama (SAN) ya bayar da dalilai biyar da suka sanya ya amince yayi wa shugaba Muhammadu Buhari aiki a matsayin kakakin yakin neman zabe na 2019. Ga dalilan nasa a kamar haka
A yau ne aka samu wani hargitsi a zauren majalisar dattijan Najeriya bayan da wasu mutane biyar karkashin Sanata Omo Agege suka sace sandar majalisar. Ana tsaka da zaman majalisar ne Sanata Omo Agege, da majalisar ta dakatar bisa
Ana zargin Sanata Ovie Omo-Agege da daukar hayyar yan daba wanda suka sace sandar majalisar dattawa wanda aka sace ta a yau Labara yayin da ake zaman majalisa amma daga baya aka dawo da ita. Idan ba'a manta ba, Majalisar da dakata
A gurfanar da wata mace mai gidan haya mai shekaru 53, Rita Olukanmi, a kotun Majistare da ke Ikeja inda ake tuhumar ta da zatan kaya wanda darajarsu ya kai N1.4m daga dakin wanda suke haya a gidanta. Dan sanda mai shigar da kara,
Sashen binciken hadurra (AIB) ya saki rahoton binciken kwakwaf da ya gudanar a kan hatsarin jirgin sama da ya ritsa da jirgin dake dauke da gawar tsohon gwamnan jihar Ondo, Mista Olusegun Agagu. Jirgin, kirar Embraer 120 ER dake d
A wasikun da 'yan majalisar wakilan suka aike kuma shugaban majalisar, Yakubu Dogara, ya karanta sun bayyana cewar sun canja sheka daga PDP zuwa jam'iyya mai mulki a jihar su, Anambra, wato jam'iyyar APGA ta tsohon dan gwagwarmaya
Matasan sun rasa rayukan su ne a unguwannin Jahun da titin Wanka a garin Bauchi sakamakon rikici a kan lika fostar zabe. Mazauna titin Wanka sun ce an kashe wani matashi a kofar gidansu kuma tuni har an binne shi bisa tsarin addin
Jigo a jam’iyyar APC, kuma tsohon aminin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Alhaji Buba Galadima yayi wata kashedi ga jam’iyyar APC na cewa kada ta kuskura ta tafka irin kuren da PDP ta tafka game da fidda dan takara a zaben 2019.
Siyasar Najeriya
Samu kari