Siyasar Najeriya

Gwamnati na shirin yin karin kudin makaranta - ASUU
Gwamnati na shirin yin karin kudin makaranta - ASUU
Siyasa
daga  Aminu Ibrahim

Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ASUU ta janyo hankalin al'umma kan wata yunkurin da gwamnatin tarayya keyi na kara kudin makarantun daliban jami'a zuwa N350,000 duk shekara. Wannan sanarwar ta fito ne daga bakin Zonal Chairman

Da duminsa: APC ta kori takarar tsohon IG Suleiman Abba
Da duminsa: APC ta kori takarar tsohon IG Suleiman Abba
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

Jam'iyyar APC mai mulki ta kori takarar kujerar Sanata da Suleman Abba, tsohon shugaban rundunar 'yan sanda ta kasa, ke yi a jiharsa ta haihuwa, Jigawa. Sakataren yada labaran jam'iyyar APC na kasa, Yekini Nabena, ne ya sanar da