Siyasar Najeriya
Majiyar Legit.com ta ruwaito wani jami’I a ofishin jakadancin Amurka dake Najeriya, Phillip Franz ne ya bayyana haka a yayin da yake ganawa da manema labaru a jahar Katsina, inda ya kai ma gwamnan jahar Aminu Bello Masari ziyara.
Sai dai a martani da APC, reshen kasar Ingila, ta fitar a shafinta na Tuwita, jam'iyyar ta bayyana cewar ikirarin na Atiku yaudara ce kawai don jan ra'ayin matasa tare da kalubalantar sa ya nuna matashi a cikin kwamitin sa na yaki
Wanda ya shigar da karar ya yi ikirarin cewar ya san gwamna Wike tun shekarar 1991 a lokacin da suka karatu lauya a jami'ar Jihar Rivers na Kimiyya da Fasaha (RSUST) inda ya ce a wannan lokacin gwamnan ya sha bayyana cewar an haif
Tun bayan tabbatar da Atiku a matsayin dan takarar jam'iyyar PDP, masu sukar sa su ke kalubalantar shi da ya ziyarci kasar Amurka idan ya isa. A yayin da ake cigaba da gorantawa Atiku a kan gazawar sa ta ziyartar Amurka bisa tsoro
Wata kungiyar kabilar Ibo ta Pan-Igbo Think Tank Group da ta fi shahara da sunan Izu Umunna Cultural Association of Nigeria, tun a yanzu ta fayyace wanda za ta kadawa kuri'u cikin 'yan takarar kujerar shugaban kasa a zaben 2019.
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Sanata Ahmed Makarfi sun amince za su yiwa jam'iyyar PDP ta dan takarar shugabancin kasar jam'iyyar, Alhaji Atiku Abubakar domin ganin ya lashe zaben 201
Da safiyar yau, Litinin ne, aka yi wata mahawara mai zafin gaske tsakanin kakakin kwamitin kamfen din Buhari, Festus Keyamo, da na kwamitin yakin neman zaben Atiku, Segun Sowunmi. Mahawara ta yi zafin gaske har ta kai ga rikidewa
Sanata Abu Ibrahim shine shugaban kwamitin kula da al’amuran Yansandan Najeriya a majalisar dattawa, sai dai Sanata ba shi da sha’awar sake neman kujerar da yake kai, don haka ya kaurace ma zaben fidda gwani na Sanatocin jahar Kat
A hirar da ya yi da Daily Trust a birnin Katsina, Sheikh Jaafar ya ce kungiyar ta yi taro a Jigawa inda ya tattauna kan 'yan takarar shugabancin kasa kuma ta yanke shawarar goyon bayan Atiku saboda alkawurran da ya yi na tafiya ta
Siyasar Najeriya
Samu kari