Siyasar Najeriya

Kungiyar Arewa ta yiwa Obasanjo wankin babban bargo
Breaking
Kungiyar Arewa ta yiwa Obasanjo wankin babban bargo
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Sakatare Janar na Kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF), Mr Anthony Sani ya bayyana cewa tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo rikattacen tsoho ne mara alkibla da ra'ayin kansa. Sani ya yi wannan tsokaci ne saboda yadda Ob

Tambuwal ya yi barazanar tonawa maigidansa Wamakko asiri
Breaking
Tambuwal ya yi barazanar tonawa maigidansa Wamakko asiri
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto ya yi barazanar cewar zai yiwa tsohon gwamnan jihar, Aliyu Magatakarda Wamakko tonon silili idan aka kure shi. A yayin da ya ke yiwa magaya bayansa jawabi yayin da suka zo tarbansa baya

2019: 'Yan takarar shugaban kasa 15 na bazata (Hotuna)
Breaking
2019: 'Yan takarar shugaban kasa 15 na bazata (Hotuna)
Siyasa
daga  Aminu Ibrahim

A yayin da hankulan'yan Najeriya ya fi karkata ga jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki da babban jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) a wannan lokaci da zaben 2019 ke matsowa, akwai wasu 'yan siyasa san