Siyasar Najeriya
Wasu 'yan daba sun tarwatsa taron manema labarai da wasu fusattatun magoya bayan dan takarar shugabancin kasa, Atiku Abubakar karkashin kungiyar Aggirieved Atiku Support Groups (AASG) suka shirya a ranar Litinin a Abuja.
Da wannan ne Legit.com ta binciko wasu manyan ayyukan cigaba da gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari wanda ya dare mukamin bayan samun nasara a zaben shekarar 2015............
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar PDP, ya shawarci Buhari a kan ya zama mai taka tsan-tsan da dukiyar kasa. Tsohon mataimakin shugaban kasar na wannan kalamai ne a matsayin raddi ga shugaba Buhari ba
Yayin da ya ke yaba ma su bisa ziyarar da su ka kai ma sa, shugaba Buhari ya taya Nmani murnar cika shekara 70 a duniya tare da yabawa irin gudunmawar da ya bayar wajen tafiyar da gwamnati da taimakawa wajen dorewar mulkin dimokra
Shugaba Muhammadu Buhari ya gargadi 'yan Bokon Najeriya su dena rudar al'ummar Najeriya ta hanyar furta kalamai da ka iya tada zaune tsaye. Shugaban kasan ya yi wannan gargadin ne a jawabinsa yayin yaye daliban jami'ar Uyo karo na
Kungiyar Arewa Youth Consultative Forum (AYCF) ta yi kira ga dan takarar shugabancin kasa na PDP, Atiku Abubakar ya mayar da hankali kan yakin neman zabensa, ya yi watsi da sukar da 'yan adawa ke masa. Shugaban kungiyar na kasa, Y
A hirar da ya yi da manema labarai a gidan gwamnati bayan ganawarsa da shugaba Muhammadu Buhari a yau Alhamis, Okorocha ya bayyana cewa ziyarci shugaban kasa ne domin tattauna wasu abubuwa da Adams Oshiomhole ke yi a wasu jihohi.
A ranar Juma’a 2 ga watan Nuwamba ne gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya sanar da sunan Hajiya Hadiza Balarabe a matsayin sabuwar mataimakiyarsa, da za ta maye gurbin Barnabas Bala Bantex, wanda zai tafi neman muka
Sakataren yadda labarai na arewa maso yamma na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Alhaji Yusuf Babura, ya yi murabus daga matsayinsa. A yau, Alhamis 1 ga watan Nuwamba, Babura ya shaida wa kamfanin dillancin labarai (NAN) a
Siyasar Najeriya
Samu kari