Siyasar Najeriya
A jiya ne shugaba Muhammadu Buhari ya raba gardama da akeyi a kan zaban dan takarar gwamna a jihar Osun sakamakon goyon bayan dan takarar jam'iyyar APC, Dapo Abiodun a wani taro da ya yi da Cif Segun Osoba a fadar Aso Villa da ke
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce ba bu shakka gwamnatin sa daga shekarar badi za ta kara matsanancin tsanani wajen daura damarar tare da zage dantsen ta kan yakar annobar cin hanci da rashawa da ta yiwa Najeriya katutu.
Mai taimakawa dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar PDP a fanin kafafen yada labarai, Atiku Abubakar, ya mayar da martani ga Barrister Festus Keyamo mai magana da yawun kungiyar yakin neman zaben Buhari a kan cewa da ya yi ya
A yau Juma'a ne Kungiyar Daliban Najeriya na Kasa (NANS) ta yi kira da shugaba Muhammadu Buhari ya gaggauta hukunta mutanen da ake zargi da cin hanci da rashawa a gwamnatinsa. Kungiyar ta kuma bukaci shugaba Buhari ya bayar da umu
Da sanadin shafin jaridar The Nation mun samu cewa, a yau Juma'a, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wata ganawar sirri da tsohon gwamnan jihar Ogun, Olusegun Osoba, a fadar sa ta Villa da ke babban birnin kasar nan na tarayya.
Sarkin Ode-Aye a jihar Ondo, William Akinlade ya yabawa mahukuntar kamfanin samar da wutan lantarki na Benin (BEDC) saboda dawowa garin da wutan lantarki. Mutanen garin sun kwashe tsawon shekaru 10 ba su da wuta saboda bashi da hu
Kungiyar Musulmai ta daliban Najeriya watau Muslim Student Society of Nigeria, MSSN, ta gindaya wani babban sharadi na ko a yi ko a fasa ga dukkanin 'yan takarar kujerar gwamna ta jihar Legas yayin babban zabe na shekarar badi.
Kungiyar yakin neman zaben shugaba Muhammadu Buhari ta ce idan da Najeriya na kan tsarin gaskiya da tuni dan takarar jam'iyyar Peoples Democratic Party Atiku Abubakar yana cikin kurkuku. Mai magana da yawun kungiyar ta yakin neman
Bisa dukkan alamu dai tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya kuma dan takarar shugabancin kasa a karkashin inuwar jam'iyyar People's Democratic Party, Atiku Abubakar ba zai ziyarci Amurka a cikin 'yan kwanakin nan ba. An dade a
Siyasar Najeriya
Samu kari