Siyasar Najeriya
Majiyar legit.ng ta ce da kyar jami'an hukumar kashe gobara suka shawo kan wutar dake ci a ofishin da matasan suka kai harin. Da yake magana a kan harin da aka kai, Ogara ya ce wadanda suka kai harin sun yi amfani da sindarai masu
Za ku ji wasu tsagerun Neja-Delta sun fara nuna dar-dar game da zaben 2019 inda su kayi ikirarin cewa ‘Yan siyasa na boye manyan makamai a Garuruwan Ribas da Bayelsa da kuma Akwa-Ibom domin kokarin tada rikici a 2019.
Hukumar yaki da cin hanci da karya tattalin arziki (EFCC) na duba yiwuwar bincikar wasu gwamnoni saboda karkatar da kudaden Faris Kulob ta hanyar amfani da wasu kamfanoni da suka taimaka masu wajen samun kudaden. Wasu jihohi sun
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Kwamared Adams Oshiomhole ya ce zaben Sanata Hope Uzodinma a matsayin gwamnan jihar Imo a zaben 2019 zai kawo karshen mulkin kama karya da Gwamna Rochas Okorocha ya ke yi a jihar Imo. Oshiomhole ya
Jagoran kungiyar makiyaya na Miyetti Allah Cattle Breeders Association reshen jihar Benue, Garu Gololo ya soki dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar PDP inda ya ce Atiku Abubakar zai raba kan 'yan kasa muddin aka zabi shi shug
Ministan Noma da Raya Karkara, Cif Audu Ogbeh ya ce a halin yanzu Najeriya tana cikin kasashen da ke kan gaba wajen noman citta da doya kuma Najeriya ce ta ke ta citta mafi inganci da kyau a kasuwanin duniya. Ogbeh ya yi wannan ja
Bayan daukan lokaci tana tuntuba da mahawara, babbar kungiyar 'yan kabilar Yoruba ta kasa, Afenifere, ta zabi shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin dan takarar da zata goyawa baya a zaben shekarar 2019. Kungiyar ta nesanta kan
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya ce 'yan siyasar Najeriya ba su iya demokradiyya ba. Yakubu ya yi wannan furucin ne a wurin taron masu sarautun gargajiya na Arewa karo na 5 da aka gudanar a yau
Takarar gwamnan jihar Adamawa, Mohammed Jibrilla Bindow, ta samu karin karfi bayan tsofin gwamnonin jihar biyu sun canja sheka daga PDP zuwa APC. Tsofin gwamnonin biyu; Boni Haruna da James Ngalari, da suka mulki jihar a karkashin
Siyasar Najeriya
Samu kari