Siyasar Najeriya
Majiyar Legit.ng ta ruwaito anan ma shahararriyar kungiyar nan ta addinin Musulunci dake da dimbin mabiya a kasashen Najeriya, Kamaru, Nijar da Chadi, watau kungiyar Jama’atul Izalatil Bidi’a wa Iqamatissunnah ce ta bayyana nata g
Fadar shugaban kasa tayi kira ga gwamnan jihar Benuwe, Samuel, da ya mayar da hankali a kan kokarin warware matsalolin da jihar sa ke ciki, ba ya dinga yawo yana yada karya a kan shugaba Buhari ba. A sanarwar da Femi Adesina, kaka
Dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar Providence Peoples Congress (PPC), Mista Victor Okhai, ya sha alwashin lallasa dan takara na jam'iyyar APC, shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuma na babbar jam'iyyar adawa ta PDP.
Shugaban masu da'awah na kungiyar, Ibrahim Jalo-Jalingo ne ya bayar da wannan sanarwar a wani taron wa'azi da kungiyar tayi a garin Jimeta da ke Yola a ranar Juma'a. An shirya wa'azin ne domin murnar daurin auren 'ya'ya mata guda
A jiya ne tsohon gwamnan jihar Adamawa, Murtala Nyako, ya bayyana yadda a karo hudu ya tsallake yunkurin kashe shi saboda dagewar sa a kan a yiwa jama'ar jihar sa da ma Najeriya adalci. Tsohon gwamnan ya ce an fara yunkurin kasheh
'Yan majalisun dokokin biyu a jihar Jigawa sun fice daga jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki sun koma Social Democratic Party (SDP). Daily Nigerian ta ruwaito cewa kakakin majalisar jihar, Isah Gwaram ne ya sanar d
Kamar yadda mai magana da yawun NNPC, Mr Ndu Ughamadu ya sanar da ranar Alhamis, ya ce sashin kula da sayar da danyen man fetur (COMD) ne ke jagorancin shirin na dakatar da fitar da propane da butane zuwa kasashen waje.
Daga karshe dai gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya rantsar da sababbin kwamishinoni guda hudu bayan cika duk wata sharudda da kundin tsarin mulki ya gindaya, musamman ma tantancewar majalisar dokokin jahar.
Walter Onnoghen, alkalin alkalai na kasa, ya bukaci alkalan kasar nan da su kasance cikin shiri a kan korafe-korafen da zasu biyo bayan zabukan shekarar nan da za a yi a cikin watan Fabrairu. Onnoghen na wannan kalamai ne a jiya
Siyasar Najeriya
Samu kari