Siyasar Najeriya
A yayin da ya rage saura kwanaki a fara zabukan shekarar 2019, jam'iyyar adawa ta PDP ta gudanar da wani taron gangami a jihar Katsina da ya matukar bawa jama'a mamaki. PDP ta shirya taron ne don motsa jam'iyya da kuma raba tuta
A ranar Talata da 1 ga watan Janairun 2019 ne uwargidan shugaban kasar Najeriya, Asiha Buhari ta kafa kungiya da zata taimaka wurin tallata mai gidanta, Shugaban kasa Muhamadu Buhari gabanin babban zaben 2019. Daily Trust ta ruwai
Buba Galadima, kakakin kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bawa jama'a mamaki bayan ya bayyana a wani shirin gidan talabijin din Arise TV sanye da rigar jam'iyyar APC
A yau Juma'a shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kirayi matasan Najeriya akan su fara yiwa kawunan su tanadi da horo na rike akalar jagoranci domin kuwa nan ba da jimawa ba za su ci gajiyar karagar mulki da jagoranci irin na siyasa.
A jiya, Alhamis ne majalisar jihar Zamfara ta dakatar da mambobinta hudu da ke zarginsu da goyon bayan bangaren jam'iyyar ta APC mai suna G-8 da ke karkashin jagorancin mataimakin gwamna Ibrahim Wakkala da Sanata Kabiru Marafa da
Majalisar wakilai na Amurka ta amince da bukatar daya daga cikin mambobinta mace musulma, Ilhan Omar na neman izinin saka hijabi yayin da zata kada kuri'a ko gabatar da jawabi a zauren majalisar. Daily Mail ta ruwaito cewa kakakin
Legit.com ta ruwaito wannan kame na Jarfa bata rasa nasaba da wani bidiyo daya fitar a watan Disambar data gabata, inda a cikinsa aka jiyoshi yana cuccusa ma mataimakin gwamnan jahar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna manya manyan zagi, ha
A yayin bikin kaddamar da motocin daya gudana a ofishin yakin neman zaben Nuhu Ribadu dake garin Yola, Ribadu ya bayyana cewa za’ayi amfani da motocin ne wajen tattara kawunan jama’an jahar Adamawa don su zabi Buhari.
Kakakin majalisar na jihar Kano, Kabiru Alhassan Rurun ne ya bayyanawa manema labarai hakan a ranar Litinin, jim kadan bayan kwamitin majalisar ta gama tattaunawa kan wasu muhimman abubuwa. Rurum ya ce majalisar ta dakatar da shug
Siyasar Najeriya
Samu kari