Siyasar Najeriya

Soyayyar Buhari ta kashe aure a Filato
Soyayyar Buhari ta kashe aure a Filato
Siyasa
daga  Aminu Ibrahim

Soyayyar Shugaba Muhammadu Buhari ya yi sanadiyar rabuwar wasu ma'aurata da ke zaune a jihar Filato da ke shiyar Arewa ta Tsakiya a Najeriya. Abdullahi Yaudau ya yiwa matarsa Hafsat saki biyu ne bayan da ta lashi takobin cewa ita

Hotunan irin tarbar da aka yiwa Buhari a jihar Enugu
Breaking
Hotunan irin tarbar da aka yiwa Buhari a jihar Enugu
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

A yau, Alhamis 24 ga watan Janairu ne jirgin yakin neman zaben Shugaba Muhammadu Buhari karo na biyu ta shila yankin Kudu maso Gabashin Najeriya. Shugaban kasar ya isa jihar Enugu inda jiga-jigan jam'iyyar APC tare da dimbin magoy