Siyasar Najeriya
A yau Juma'a 8 ga watan Fabrairu ne shugaba Muhammadu Buhari ya yi sanar da sunayen sabbin ciyamomi da kwamishinoni na Hukumar Tattara Haraji na Kasa a turance Revenue Mobilization Allocation and Fiscal Commission (RMAFC). Fadar s
Jagoran na Afenifere ya bayar da misalan rashin tunani da kaifin basira na Obasanjo a lokacin da ya ke kwamandan rundunar soji a yakin basasar Najeriya. Ya yi ikirarin cewar rashin hangen nesa na Obasanjo ya yi sanadiyar mutuwar d
Ina kira a gare ku Katsinawa ku tallafa min domin ganin mafarkin Yar'Adua ya zama gaskiya. Ku zabe n domin in kawar da yunwa da fatara daga Najeriya. Ku zabi Yaku Lado a matsayin gwamna domin jihar mu ta Katsina da samun cigaban
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wata majiya dake kusa da Zango ce ta tabbatar da haka, inda majiyar tace Zango ya yanke shawarar jefar da kwallon mangwaro domin ya huta da kuda ne bayan wata ganawar sirri da yayi da wasu makusanta Ati
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wata majiya dake kusa da Zango ce ta tabbatar da haka, inda majiyar tace Zango ya yanke shawarar jefar da kwallon mangwaro domin ya huta da kuda ne bayan wata ganawar sirri da yayi da wasu makusanta Ati
Shi dai wannan tsohon gwamna ba wani bane illa tsohon gwamnan jahar Legas a zamanin mulkin Soja, Janar Buba Marwa, wanda dan asalin jahar Adamawa ne, kuma jigo a cikin jam’iyyar APC, amma basa ga maciji da gwamnan jahar, Bindow Ji
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Attahiru Dalhatu Bafarawa ya soki magajinsa, Sanata Aliyu Wammako da dan takarar gwamna na jam'iyyar APC, Ahmed Aliyu Sokoto saboda rashin hallartar taron zaman lafiya da Sultan Muhammad Sa'ad ya kira.
A yau Alhamis 7 a watan Fabrairu ne jirgin yakin neman zaben dan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jam'iyyar APC kuma shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ta isa jihar Adamawa. Shugaba Buhari ya samu tarba na girma inda al'
A sakamakon wani bincike da manema labarai na jaridar The Nation suka gudanar ya bayyana yadda al'ummar jihohin kasar nan za su jefa kuri'un su yayin babban zaben kujerar shugaban kasa da za a gudanar a ranar 16 ga watan Fabrairu.
Siyasar Najeriya
Samu kari