Siyasar Najeriya
Ranar zabe rana ce mai matukar muhimmanci a wurin masu kada kuri'a inda za su samu daman fita su zabi wanda suke ra'ayi domin ya jagorance su a shekaru 4 masu zuwa. Saboda muhimmancin ranar ya sanya Legit.ng ta kawo muku wasu han
Jam'iyyar African Democratic Congress ADC reshen jihar Ogun ta bukaci kwamishinan zabe na jihar, Farfesa Abdulganiyu Raji ya fito da sauran takardun dangwale kuri'a 6,053 da su kayi karanci a cikin kuri'un zaben 'yan majalisar wak
Legit.ng ta ruwaito Amurka ta bayyana haka ne ciki wata sanarwa data fitar a ranar Juma’a, inda tace ta rufe ofisoshinne domin baiwa yan Najeriya dake aiki a ofisoshin damar shirye shirye tare da kada kuri’unsu a zaben kasar da za
A yayin da ya ke magana a madadin Jam'iyyar ANN, Direkta Janar na yakin zaben shugabancin kasa na jam'iyyar, Lanre Oyegbola ya ce ya amsa sakon da aka aike masa kamar haka: "Muna godiya da sako, sai dai muna son mu fayyace maka ce
Labarin da jaridar Legit.ng ke samu daga jihar Kano sun tabbatar ma ta da cewar wasu ‘yan dabar siyasa sun saka wuta a gidan dan majalisar tarayya mai wailtar mazabar Kiru da Bebeji, Abdulmuminu Jibrin Kofa, wuta a garin Kofa da k
Tsohon kakakin rundunar sojin kasa ta Najeriya, Birgediya Janar Sani Usman Kukasheka, ya yi karin haske na tabbatar da dalilai da suka sanya ya ajiye aikin sa na damara a karkashin hukumar dakarun sojin kasar nan.
Wani rahoton da muka samu da dumi dumi ta ruwaito wasu matasa yan daba sun kai ma tsohon gwamnan jahar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso hari a daidai kauyen Kofa cikin karamar hukumar Bebeji ta jahar Kano, inji rahoton Legit.ng
Idan za’a tuna an samu cacar baki da musayar yawu tsakanin Sanata Kwankwaso da shugaban kungiyar Izala reshen jahar Kano, Sheikh Abdallah Saleh Pakistan akan dan takarar da yafi cancanta Kanawa su zaba a mukamin gwamna.
Mun ji cewa Atiku ya bayyana ainihin abin da ya sa ya shiga siyasa a Najeriya. Atiku yace abin da yake so shi ne ya ga wanda ba ‘Dan kowa ba ya zama kowa. Atiku yace wannan shi ne babban burin da yake ke da shi a siyasar Najeriya.
Siyasar Najeriya
Samu kari