Siyasar Najeriya
Baya ga cece-kuce da aka rika yi bisa adadin kuri'un da aka samu daga jihar Borno a zaben shugaban kasa da 'yan majalisun tarayya da aka gudanar a ranar 23 ga watan Fabrairun 2019, Tsohon gwamnan Borno Ali Modu Sheriff ya bayyana
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP da ya sha kaye a zaben 2019, Atiku Abubakar ya gabbatar da wasu muhimman bukatu 5 da ya ke so daga gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari. Tsohon mataimakin shugaban kasar ya gabatar da bukat
Legit.ng ta ruwaito wani na’ibin Limami ne a jahar Adamawa ya rasa ransa sakamakon irin wannan mummunan halayya ta wasa da ababen hawa da wasu jama’a suka nuna wai da sunan suna murnar samun nasarar da Buhari ya samu a zaben shuga
Jam’iyyar adawa ta PDP a jihar Jigawa ta ce ba lallai ta shiga zaben gwamnoni da za a yi a ranar 9 ga watan Maris ba matukar ba a dauke kwamishinan rundunar ‘yan sanda, Bala Senchi, daga jihar ba. Jam’iyyar ta yi zargin cewar an
Za ku ji hasashen abubuwan da za su auku a Najeriya a cigaban mulkin Buhari da ake yi. Mun kawo abubuwa 5 da za su faru a Najeriya yanzu. Daga ciki ana ganin gwamnati za ta samu gudunmuwr majalisa wajen yin aiki.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito daga cikin sababbin Sanatocin da zasu angwance da majalisar dattawa bana akwai Sanatoci goma sha daya da suke fuskantar tuhume tuhumen cin hanci da rashawa da dama daga hukumar EFCC.
Bayar da sanarwa ta nasarar shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin zakara wanda ya lashe babban zaben kasa da aka gudanar a ranar Asabar ta makon da ya gabata ya janyo wani mummunan hargisti da ya yi sanadiyar salwantar rayuka.
Legit.ng ta ruwaito kasa ta farko data fara taya shugaba Buhari murnar samun nasara itace kasar China, inda shugaban kasar China, Xi Jin Ping ta bakin kaakakin ma’aikatan kula da harkokin kasashen Afirka ta kasar, Lu Kang ya taya
Shugaban mai barin gado ya mika ragamar harkokin kungiyar a hannun Yarlings Gumshing, tsohon shugaban kungiyar malaman makaranta, wanda zai cigaba da rikon mukamin zuwa watan Afrilu da za a gudanar da zaben shugabanni. Ya yi godiy
Siyasar Najeriya
Samu kari