Siyasar Najeriya
A yayin da ya ke mika sakon ta'aziyarsa ga gwamna Bagudu da iyalansa, Sanata Yahaya Abdullahi mai wakiltan Kebbi ta Arewa ya ce mutuwwar Alhaji Faruk babban rashi ne a ga jihar da kasa kamar yadda hadiminsa Jamil Yusuf Gulma ya sa
Shugabancin jam’iyyar AAC (African Action Congress) ya yi Karin haske a kan matakin da jam’iyyar da APC ta dauka na cewar za ta mara wad an takarar ta na gwamna a jihar Ribas baya. Jam’iyyar ta AAC ta ce ba ta shiga hadaka da APC
Kimanin Mutane 100 na hannun daman tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, a yankin karamar hukumar Ifelodun da kuma Irepodun, sun sauya sheka daga jam'iyyar adawa ta PDP zuwa jam'iyya mai mulki ta APC.
Legit.ng ta ruwaito kwmaishinan mai suna Mohammed Ibrahim ya bayyana haka ne yayin da yake ganawa da manema labaru a ranar Laraba, 6 ga watan Maris, inda yace daga cikin jam’yyu 41 da suka tsayar da yan takara har da APC da PDP.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Segun ya bayyana haka ne a shafinsa na Twitter, inda yace “Ga asusun neman taimako ga masu ra’ayin taimaka ma Atiku Abubakar don ya kwato hakkinsa daga wajen Buhari a gaban kotu, kuna iya tara kudinku a
Wata babban kotun tarayya da ke zaman ta a Jalingo na jihar Taraba ta haramtawa dan takarar gwamna na jam'iyyar APC a jihar Taraba, Alhaji Sani Abubakar Danladi shiga zaben gwamna da za a gudanar a ranar Asabar mai zuwa kamar yadd
Kungiyar masu sarautun gargajiya na kasa (NCTRN) ta shawarci dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya amince da sakamakon zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 23 ga watan Fabrairu. Sarakun
Najeriya tayi shugabani da dama kuma a yayin da suke jagorancin kasar akwai jaruman matansu da suka kayi gwagwarmaya tare da su kama daga kamfen, gwagwar,ayar siyasa da ruguntsumin mulkin kasar. Matan shugabanin kasan sun taka raw
Wasu matasa a jihar Sokoto sunyi kira ga rundunar 'yan sanda tayi gaggawan kama shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na jihar saboda barazanar tayar da rikici da ya yi gabanin zaben gwamna a jihar. An yi ikirarin cewa
Siyasar Najeriya
Samu kari