Siyasar Najeriya
Alhaji Hashim Suleiman, babban mai bawa gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, shawara a kan raya birane, ya mika takaradar sa ta yin murabus daga mukamin sag a sakataren gwamnatin jihar Kano a yau, Laraba. A takardar
Wadanda ba za su koma majalisar ba sun hada da mataimakin kakakin majalisa, Muhammad Abubakar, Bulaliyar Jam'iyya, Abdullahi Dansadau, mataimakin bulaliya, Malam-Mani Malam-Mummuni, Abubakar Ajiya da Hashimu Shehu Gazura.
Wasu 'yan majalisar wakilai na tarayya sun gargadi jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta INEC da su guji aikata duk wani magudi a zabukan da za a maimaita bayan soke su da akayi a wasu jihohi.
Ya kuma kara da cewa an rika yiwa magoya bayan jam'iyyar APC barazana da tsorata su wanda hakan ya hana su samun damar kada kuri'a a garuruwan Takum, Wukari, Kurmi da Ussa inda ya ce an rubuta sakamakon zaben ne ba tare da amfani
A ranar Asabar 9 ga watan Maris ne Hukumar zabe ta Najeriya INEC ta gudanar da zabukkan gwamnoni da 'yan majalisun jiha a wasu jihohin kasar. An gudanar da zaben cikin lumana a mafi yawancin johohi duk da cewa akwai wasu jihohin d
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Buhari ya nada sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha a matsayin wanda zai jagoranci wannan muhimmin kwamitin, kamar yadda sanarwa daga ofishin babban sakataren ayyukan gama gari, Olusegun Adekunle
Legit.ng ta ruwaito manyan jam’iyyun Najeriya, APC da PDP ne suka fi samun yan majalisu mafi rinjaye a majalisar wakilai data kunshi yan majalisa dari uku da sittin, 360, wanda a yanzu take karkashin jagorancin kaakakin majalisa Y
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta na Kasa INEC ta sanar da sunayen 'yan takarar gwamna 22 a cikin jihohi 29 da aka gudanar da zabe a ranar 9 ga watan Maris. Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki tana da jihohi 13 yayin da
Dr Hadiza Balarabe itace mataimakiyar gwamna na biyu a tarihin jihar Kaduna amma itace zababiyar mataimakiyar gwamna na farko a tarihin jihar. Tayi nasarar zama mataimakiyar gwamna ne a zaben da aka gudanar bayan an zabe ta a mats
Siyasar Najeriya
Samu kari