Siyasar Najeriya
Kungiyar matasan Arewa maso gabas ta goyi bayan Sanata Danjuma Goje mai wakiltan Gombe ta tsakiya a matsayin shugaban majalisar dattawa. Matasan sun iso harabar majalisar dattawan a ranar Alhamis inda suka bukaci shugabanin jam'iy
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuma Mataimakin sa, Farfesa Yemi Osinbajo, ta bayar da kimanin N300bn wajen shirye-shiryen tallafi na inganta jin dadin rayuwa.
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammadu Badaru Abubakar, ya ce cikin dukkanin jihohin Najeriya ba bu inda aka gudanar da zabe cikin lumana da kwanciyar hankali tamkar yadda ta kasance yayin babban zabe a jihar Jigawa.
Nyesom Wike, a ranar Larabar da ta gabata hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC, ta tabbatar da nasarar sa a matsayin wanda ya lasaben zaben da aka gudanar a ranar 9 ga watan Maris.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta sanar da sunan Nyeson Wike a matsayin dan takarar da ya lashe zaben gwamnan jihar Ribas da aka ammala tattara wa a yau, Laraba. Wike, gwamna mai ci kuma dan takarar jam'iyyar PDP, ya
Babban Kotun Tarayya da ke zamanta a Maiduguri tayi watsi da karar da aka shigar na neman soke zaben fidda gwani da jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi a jihar Borno. Kamfanin dillancin labarai NAN ta ruwaito cewa wani
Haka nan Sanatan ya yi kira da gwamnati ta yi ma kowanne dan Najeriya adalci ba tare da la’akari da bambamcin addini ko kabilanci ba, da haka ne kawai za’a iya samar da zaman lafiya mai daurewa a Najeriya, inji Legit.ng
Dubunnan mutane da manyan kungiyoyi, sun yi ta maganganu daban-daban akan sakamakon zaben gwamnan jihar Kano, inda wasu suke kalubalantar shugaba Buhari da cewar ya yi shiru akan zarge-zargen da ake yi na amfani da 'yan daba dan..
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC, ta bayyana damuwa dangane da yadda adadi na yawan jam'iyyun siyasa a kasar nan ke ci gaba da hauhawa da a halin yanzu ya ke damalmala mata lissafi yayin zabe.
Siyasar Najeriya
Samu kari