Siyasar Najeriya
Fatimah Ganduje-Ajimobi, diyar gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ta mayar da martani ga wadanda ta ce suna ba ta wa mahaifinta suna. Fatima Ganduje ta zargi wasu masoya tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankw
Mai magana da yawun majalisar wakilai ta tarayya, Abdulrazak Namdas (APC Adamawa), ya bayyana burinsa na fitowa neman takarar kujerar Kakakin Majalisar Wakilai. Namdas wanda ya bayyana hakan jiya Talata, 26 ga watan Maris, a...
Mun samu rahoton cewa Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya bayar da umurnin gaggauta mayar da hotunnan mai martaba Sarkon Kano, Mallam Muhammadu Sanusi Lamido Sanusi II da wasu matasa suka cire a dakin taro na nadin s
Ibrahim Alhaji ya nemi kotu da ribaci hukuncin sashe na 91 sakin layi na biyu cikin dokokin hukumar zabe domin haramta cancantar takarar Atiku da Buhari yayin zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 23 ga watan Fabrairun 2019.
Shahararren mawakin siyasar nan na arewacin Najeriya Dauda Kahutu Rarara, ya bayyana wasu dalilan sa da yasa ya yi wakar sa ta 'Ta leko ta labe'. A wata hira da yayi da 'yan jarida, fitaccen mawakin yayi bayani kamar haka...
Bayan tattara sakamako da hukumar zabe mai zaman kan ta (INEC) ta yi a yammacin ranar Litinin, an sanar da Bala Mohammed a matsayin wanda ya samu nasarar lashe kujerar gwamnan jihar Bauchi. Dakta Musa Dahiru, sabon baturen INEC
Dandalin masana'antar Kannywood ta fina-finan Hausa, ya taya gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, murnar samun nasara ta lashe zaben gwamnan jihar Kano karo na biyu da aka gudanar a ranar Asabar, 23 ga watan Maris.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC, ta kaddamar tare da shellanta nasarar Abdullahi Umar Ganduje na jam'iyyar APC, gwamnan jihar Kano da ya sake lashe zaben jihar karo na biyu da aka gudanar a ranar Asabar.
A zaben kujerar shugaban kasa da aka gudanar a ranar 23 ga watan Fabrairun 2019, shugaban kasa Buhari ya sha babban kayi a hannun abokin adawar sa na jam'iyyar PDP, yayin da hukumar INEC ta bayyana sakamakon zaben jihar Filato.
Siyasar Najeriya
Samu kari