Siyasar Najeriya

Namdas na neman kujerar Kakakin Majalisa Wakilai
Namdas na neman kujerar Kakakin Majalisa Wakilai
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

Mai magana da yawun majalisar wakilai ta tarayya, Abdulrazak Namdas (APC Adamawa), ya bayyana burinsa na fitowa neman takarar kujerar Kakakin Majalisar Wakilai. Namdas wanda ya bayyana hakan jiya Talata, 26 ga watan Maris, a...