Siyasar Najeriya
Za ku ji abin da ya sa Sarakuna su ka nemi Goje da Ndume su janyewa Lawan. Masu sarauta a kasar Bade su na so a marawa Sanata Ahmad Lawan baya a zaben Majalisa. Wannan ya sa takarar Sanata Ahmad Lawan tayi karfi.
Zulum ya bayyana haka ne a shafinsa na kafar sadarwar zamani ta Facebook inda yayi alkawarin daurawa daga inda Gwamna Kashim Shettima ya tsaya, musamman duba da dimbin ayyukan more rayuwa daya dauko.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito shugaban majalisar Malamai ta kungiyar, Sheikh Sani Yahaya Jingir ne yayi wannan gargadi a garin Jos na jahar Filato a babban taron karama juna sani da kungiyar ta shirya.
Kwamishinan raya karkara na jihar Kano, Dr Musa Iliyasu Kwankwaso, ya yi ikirarin cewa shine wanda ya fara shigo da tsohon gwamnan Kano kuma Sanatan Kano ta tsakiya na yanzu, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso siyasa a kasar nan, duk...
Yakbu Dogara, yayi magana a kan zargin da babban jagoran nan na jam’iyyar APC mai mulki Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya jefe sa da shi na cewa su na kawowa gwamnatin Buhari matsala.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan basaraken da baya bukatar a bayyana sunansa ko sarautarsa ya bayyana cewa mahaifiyar Atiku diyace ga marigayi Malam Abdullahi dan asalin Jigawar Sarki ta jahar Jigawa.
Kungiyar Arewa maso Gabas NECF, North East Consultative Forum, tare da wasu kungiyoyi biyar na yankin, sun bayyana goyon bayan su ga Sanata Muhammad Danjuma Goje, a matsayin wanda su ke son ya kasance shugaban majalisar dattawa.
Wata kotun tarayya da ke zaman ta a Katsina ta soke zaben mamba a majalisar wakilai daga mazabar Bakori da Danja, Honarabul Aminu Bakori. Dama kotun ta tsayar da ranar Alhamis a matsayin ranar da zata yanke hukunci a karar da Inji
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kano, ta janye zanga-zangar da ta shirya gudanarwa a sakamakon cin zarafi, muzgunawa, wulakantaswa, keta haddi da kuma barazanar mutuwa da wasu hukumomin tsaro ke yiwa 'ya'yan ta a jihar.
Siyasar Najeriya
Samu kari