Siyasar Najeriya
Kimanin jam'iyyun siyasa 75 a fadin Najeriya a ranar Litinin sun cimma matsaya tare da bayyana matakin su kan shugaban hukumar zabe ta kasa INEC, Farfesa Mahmoud Yakubu, biyo bayan gudanar babban zaben kasa na 2019.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito El-Rufai ya bayyana haka ne a garin Ikoyi na jahar Legas, yayin da yake jawabi a yayin taron wasu yan kungiyar ‘Bridge Club’ mai taken ‘Tattaunawar yamma da mai girma gwamnan jahar Kaduna, Mallam Nasir
Sabon rahoto ya bayyana dangane da yadda tsohon shugaban kasa a lokacin mulkin soja, Janar Yakubu Gowon, ya yanke jiki ya fadi ana tsaka da jana'izar Marigayi Manjo Janar David Akpodiete Ejoor a yankin Ovwor-Olomu na jihar Delta.
A yayin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kudirci kafa sabuwar majalisar gwamnatin sa a wa'adi na biyu wajen nadin mukaman Ministoci, akwai 'yan siyasa 15 na jihar Kuros Riba da ke hankoron kujerar da za a kebance ga jihar.
Shekaru 9 da suka gabata a daidai rana irin ta yau, 5 ga watan Mayun 2010, tsohon shugaban kasar Najeriya Marigayi Alhaji Umaru Musa 'Yar Adu'a, ya riga mu gidan gaskiya bayan ya sha fama da tsawaitacciyar rashin lafiya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayin ziyarar duban aikin babbar gadar Neja ta biyu da ke birnin Onitsha a jihar Anambra, ya ce gwamnatin sa ta daura damarar ganin bayan aikin nan ba da jimawa ba cikin wa'adin ta na biyu.
Arewa sunyi mulki sau da yawa, yankin Kudu maso Yamma da Kudu maso Kudu sunyi sau daya saboda haka lokaci ya yi da za a bawa Kudu maso Gabas dama. Mene zai hana a bawa yankin dama domin su san ana damawa da su kuma mu samu zaman l
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Atiku ya bayyana haka ne cikin korafin daya shigar gaban kotun sauraron korafe korafen zaben shugaban kasa ta hannun lauyoyinsa inda yake kalubalantar nasarar Buhari, tare da buktar kotun ta sanar dashi
Tsohon gwamnan na wadannan kalamai ne yayin gabatar da wani shiri da zai mayar da hankali wajen tabbatar da zaman lafiya, wanda shine zai dauki nauyin fara shi bayan kammala azumin watan Ramadana a garin Kaduna. Bafarawa ya bayyan
Siyasar Najeriya
Samu kari