Siyasar Najeriya
Legit.ng ta ruwaito a makon data gabata ne Gudaji ya kai ma Dino Melaye ziyarar ta’ziyya bisa mutuwar mahaifiyarsa, indsa yaje gidansa domin ya jajanta masa, daga bisani kuma ya leka garejin motocin Dino don game ma idanunsa.
Mun samu rahoton cewa tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata David Mark, ya yi karin haske na fayyace dalilan sa na hakura da kujerar Sanata tare da janye jiki daga zauren majalisar tarayyar kasar nan.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Sagir ya kwashe tsawon shekaru hudu yana rike da wannan mukami amma a matsayin mukamin rikon kwarya, har sai a ranar Alhamis, 9 ga watan Mayu da gwamnan ya tabbatar dashi.
Cikin wannan rahoto za mu kawo muku wasu takaitattun ababe da suka shafi rayuwar Godwin Emefiele, gwamnan babban bankin Najeriya da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar da lamunin tsawaita wa'adin mukamin sa.
Al'ummar kananan hukumomin Gaya, Rano, Karaye da Bichi sun kai ziyara majalisar dokoki na jihar Kano domin nuna goyon bayan su ga matakin gwamnatin jihar na kirkirar sabbin masarautu a Kano. Idan ba a manta ba a ranar Laraba 8 ga
A yau Laraba ne wasu mata a Abuja suka gabatar da wata zanga-zanga akan zargin cewa hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta ki bin umarnin kotun daukaka kara dake Abuja, wurin bai wa jam'iyyar PDP da dan takarar ta, Atiku...
Shugaban jam'iyyar Action Democratic Party (ADP) na kasa, Injiniya Yabagi Yusuf Sani ya shawarci Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya maye gurbin dukkan shugabanin hukumomin tsaro a Najeriya idan yana son magance kallubalen tsaro a k
Masanin ya yi wannan jawabin ne yayin mayar da martani a kan ikirarin da aka ce gwamnatin jihar za tayi na rage karfin mai martaba Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ta hanyar kirkirar wasu masaurautu hudu a Karaye, Bichi, Rano da Ga
Daga karshe Buhari yayi kira ga yan Najeriya dasu kasance masu bin doka da oda wajen tafiyar da rayuwarsu, sa’annan ya shawarcesu dasu yi amfani da damar Azumin watan Ramadana don samar da zaman lafiya a kasar.
Siyasar Najeriya
Samu kari