Siyasar Najeriya
Za ku ji cewa bincike ya nuna barnar da ake yi a Ma’aikatar sadarwar Najeriya a yau. Misali akwai wani kamfani da ake kira Livial Soft Tech wanda aka jibgawa miliyoyin kudi domin shigo da kaya amma har yau shiru.
Sai dai Lauretta tayi fatali da wannan barazana na Atiku, inda ta bayyana hakan ga wani dabara da Atiku Abubakar da lauyoyinsa suke yi don ganin sun dauke mata hankali yayin da shari’ar zabe tsakanin Atiku da Buhari ya fara zafafa
Majiyar Legit.ng ta ruwaito dakacin kauyen, Ali Isa ne ya bayyana haka a ranar Asabar 18 ga watan Mayu yayin da yake karbar kyautan kayan abinci a madadin jama’ansa da gidauniyar tallafi ta kasar Qatar ta kai musu.
Bayyanar wani faifan bidiyo da ya nuna yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi sassarfa cikin karsashi yayin ibadar aikin Umara a birnin Makkah na kasa mai tsarki, ya sake janyo cecekuce dangane da koshin lafiyar sa.
Wasu muggan karnuka sun kaiwa jami'an Hukumar Yaki da rashawa EFCC hari a unguwar Agara da ke Ibadan a ranar Laraba yayin da suka kai sumame gidan wasu da ake zargin 'yan damfara ta yanar gizo. Jami'an na EFCC sun kai sumamen ne b
Legit.ng ta ruwaito a yayin jawabinsa, gwamnan yace wannan aikin na gwaji ne, saboda gwamnatinsa nada nufin karo wasu motoci domin zubasu akan manyan hanyoyin jahar Kano da dama don rage ma al’ummar Kano wahalhalun samun ababen ha
Legit.ng ta ruwaito ministan watsa labaru na Najeriya, Lai Muhammed ne ya bayyana haka yayin wata ganawa da yayi da manema labaru a babban birnin tarayya Abuja, inda yace Atiku da PDP sun hade ma Buhari kai suna furta kalaman bata
Wannan bayani ya fito ne daga wani rahoto da jaridar Punch ta wallafa bayan wani zuzzurfan bincike data gudanar game da majalisa, wanda ya nuna cewa ana biya duk wani sabon dan majalisa wadannan kudade ne domin ya samu wurin zama
Femi Gbajabiamila wanda shi ne zabin APC ya kammala shirin zama sabon Kakakin Majalisa. Kakakinsa Jibrin yace Gbajabiamila ya ba Abokin hammayarsa tazara a yakin neman zaben majalisar da ake yi.
Siyasar Najeriya
Samu kari