Siyasar Najeriya
Al'ummar Yobe, jihar sabon Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan sun bayyana farin cikin su kan nasarar da ya samu na zama jagora a majalisar inda suka ce hakan alama ce da ke nuna kishin kasa. Mutane da dama sun bayyana ra'ayoy
Sanata Ahmed Lawan ne sabon shugaban majalisar dattawa na tara a tarihin dimokuradiyyar Najeriya. Sanata Lawan ya lashe zaben shugaban majalisar dattawa da aka gudanar a ranar Talata cikin zauren majalisar dake garin Abuja.
'Yan Majalisar PDP sun bayyana wadanda za su zaba a yau. Jam’iyyar PDP ta na tare da Sanata Muhammad Ali Ndume da Umar Mohammed Bago a zaben Majalisar da za ayi a maimakon anata Ahmad Lawan da Femi Gbajabiamila.
'Yan majalisar da suka hadar da guda biyar na jam'iyyar AA da kuma guda daya na jam'iyyar APGA sun bayar da sanarwar wannan hukunci da suka yanke cikin wata rubutacciyar wasika zuwa ga kakakin majalisar.
Matar tsohon gwamnan ta fadi hakan ne yayain da take amsa tambayoyin Paul Onyia, lauyan Chime, a shari'ar neman raba aurensa da Clara da ya shigar a gaban kotu. "Na sayi motoci guda biyu (Lexus 570 SUV da BMW S6) da kudi na bayan
Legit.ng ta ruwaito Adebo ya dare wannan mukami ne bayan samun amincewa da kuma goyon bayan kafatanin yayan majalisar dokokin su 32, sakamakon amfani da wasu ma’aunai da yan majalisar suka yi wajen zaben shugabansu.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Gafasa ya dade a majalisar ta Kano, inda har ya taba zama kaakakin majalisa a tsakanin shekarar 2007 zuwa 2011 zamanin wa’adin mulkin Gwamna Malam Ibrahim Shekarau na biyu.
Za ku ji cewa yayin da ake jira a jiran a ji labarin wadanda shugaban kasa Muhammadu Buhari zai nada a gwamnatinsa a karo na biyu, mun fara jin kishin-kishin din akwai Hadiman da ka iya yin tazarce.
Shugaban kasa Buhari ya nada Alkalai 5 a Kotun Koli jiya. Sashe na 230 na dokar kasa ta ba shi cikakken ikon wannan nadi.An nada Alkalan ne bayan ritayar tsohon CJN Onnoghen.
Siyasar Najeriya
Samu kari