Siyasar Najeriya
Shugaban babban bankin nan na nahiyyar Afirka, United Bank for Africa (UBA), Mista Tony Elumelu, ya shawarci gwamnatin Tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari kan yadda za a magance talauci a kasar nan.
Wasu Mata sun yi kwana da kwanaki su na rokon Ubangiji da Buhari ya samu kwarin gwiwa da lafiyar yin mulki cikin sauki. Matan na APC sun kuma huro wuta sun nemi Buhari ya basu mukamai.
A jawabin da ya yi bayan kammala jana'izar, gwamnan ya bayyana marigayin a matsayin mutum mai saukin kai tare da jajircewa wurin aiki kuma ya bayar da gudunmawa mai yawa wurin cigaban jihar. Ya yi addu'ar Ubangiji Allah ya gafarta
"Kamar abinda ya faru a shekarar 1999 ne da shugabannin kabilar Yoruba suka ki goyon bayan Olusegun Obasanjo, sai bayan ya samu nasara a zabe sannan suka fara kaunar sa," a cewar Lamido. Lamido ya bayyana cewar dukkan shugabannin
Sakamakon zaben ranar 12 ga watan Yuni, shekarar 1993, da aka yi watsi dashi, wanda hukumar zabe ta lokacin ta bai wa wata kotu a jihar Legas. Kamar yadda sakamakon zaben ya nuna Cif MKO Abiola ya samu kuri'u 8,341,309...
A ranar Laraba 12 ga watan Yuni, aka gudanar da bikin ranar dimokuradiyar Najeriya bayan da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da sauya ranar da a baya aka saba gudanar da bikin ta a 29, ga watan Mayu.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito a ranar 17 ga watan Janairun 2019 ne majalisar dokokin jahar Kebbi ta tantance Esther tare da amincewa da ita a matsayin Alkalin Alkalan jahar, amma gwamnan ya ki tabbatar da ita akan wannan mukami.
‘Dan takarar Jam’iyyar APP zai kai PDP kotu. Ma’ana PDP za ta koma gaban Kotu a Zamfara bayan nasarar da ta samu. Jam’iyyar adawa ta APP watau Action Peoples Party (APP) ce ta kai kara a kotun zaben.
Sauran manyan baki da suka hallarci taron sun hada da Mataimakin Shugaban Kasa, Farfesa Yemi Osinbajo da matarsa, Dolapo, Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan da Kakakin Majalisar Dokokin Tarayya, Femi Gbajabiamila.
Siyasar Najeriya
Samu kari