Siyasar Najeriya
Wata takarda da Mujallar Duniya ta samu daga gurin Daraktan Yada Labarai na dan takarar jam'iyyar APC ta jihar Zamfara, Al-Mansoor Gasau, ta bayyana cewa kotun koli ta aikawa gwamnan jihar Bello Matawalle sammaci, da Sanata...
Mutane kadan ne suka fito kada kuri'unsu a zabukkan kananan hukumomi da aka gudanar a jihar Jigawa a yau Asabar 29 ga watan Yunin 2019. Daily Trust ta ruwaito cewa tsirarun mutane kawai aka gano a layin zaben da wakilin ta ya ziya
Shugaban ya alkanta cigaba da yaduwar tashe-tashen hankula a duniya a yau da ayyukan cin hanci da rashawa musamman yankin kasashen yammacin Afrika.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya kai ziyarar ban girma fadar Sarkin Gombe, Mai martaba Abubakar Shehu-Abubakar a yau Asabar 29 ga watan Mayu. El-Rufai ya ziyarci fadar sarkin ne tare da takwararsa na jihar Gombe, Alhaji Mu
Mun ji cewa ana kutun-kutun din kirkiro sharri da nufin batawa Rotimi Amaechi suna. Amaechi ya ce za ayi amfani ne da sunan hukumar NDDC na Neja-Delta wajen wannan aiki.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya nada tsohon kwamishinansa na muhalli, Ali Haruna Makoda a matsayin shugaban ma'aikatan fadar gwamnati. An bayyana nadin ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakataren y
Shugaban kungiyar Arewa Consultative Forum (AYCF), Alhaji Yerima Shettima ya ce yankin arewa ne za ta fitar da shugaban kasa bayan Shugaba Muhammadu Buhari ya kammala wa'adinsa a 2023. Legit.ng ta gano cewar Shettima ya yi wannan
A ranar 29 na watan Mayun 2019 ne shugaban kasa Muhammad Buhari ta mataimakinsa Yemi Osinbajo suka karbi rantsuwar kama aiki na shugabancin Najeriya karo na biyu bayan lashe zaben da aka gudanar a watan Fabrairu. Gabanin zaben, sh
Najeriya kasa ce da ke da mata masu jarumta da kwazo a fanoni daban-daban da suka hada da siyasa, tattalin arziki da ayyukan raya kasa. Wadannan matan sun zama 'kalabi cikin rawwuna' duba da cewa maza sun fi mamaye galibin harkoki
Siyasar Najeriya
Samu kari