Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jahar Kogi dake sake neman kujerar gwamnan a karo na biyu a karkashin inuwar jam’iyyar PDP, Idris Wada ya gargadi jam’iyyar APC da cewa duk rigimar da take ji dashi a wannan zaben gwamnan dake karatowa ta tara ta sa
Wani ‘Dan Majalisan APC ya fadi wanda ya jawo Ganduje ya kusa fadi zaben Kano Abdul Jibrin ya yi kaca-kaca da Shugaban APC wanda ya ce ya kashe Jam’iyya a Kano har ya jawo Ganduje ya yi kunnen-doki da PDP.
A yayin da za a fafata tsakanin Najeriya da kasar Algeria a zagaye na biyun karshe na gasar kofin nahiyyar Afirka AFCON, shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmed Lawan, ya jagoranci tawagar gwamnatin Najeriya zuwa kasar Masar.
Tsohon minista kuma tsohon shugaban kungiyar dattawan Arewa, Paul Unongo, ya yi hasashe tare da kyautata zato a kan Arewacin Najeriya wajen samar da shugaban kasa tare da ci gaba da rike akalar jagoranci a zaben 2023.
Shugaba Muhammadu Buhari ya isa sansanin sojojin saman Najeriya (Air Force Base) da ke jihar Kaduna a yau Asabar 13 ga watan Yulin shekarar 2019. Buhari ya ziyarci jihar Kaduna ne domin bikin yaye manyan hafsoshin sojoji da ke kar
Jiya Juma'a ne gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya ce 'yan majalisar sa sunyi masa daidai da suka ki tantance kwamishinan da yake zagin shi a shafin Facebook. A ranar Alhamis dinnan da ta gabata ne, kakakin...
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa Najeriya kasa ce da ba a damu da bin doka ba, inda ya kara da cewa 'yan Najeriya basa ganin laifin 'yan siyasa akan matsalar talaucin da suke ciki...
Kotun Ma'aikata na Kasa (NIC) ta umurci gwamnatin jihar Taraba ta biya tsohon gwamnan jihar, Rabarand Jolly Nyame da wasu mutane uku naira miliyan 151.1 a matsayin kudin fansho da allawus na watan Mayun 2013 zuwa Oktoban 2015. Leg
Wasu sabbin rahotanni dake fitowa sun tabbatar da cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari zai sake mayar da wasu daga cikin tsofaffin ministocinsa mukamansu, ko kuma ya canza musu ma’aikatu a cikin sabuwar gwamnatinsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari