Siyasar Najeriya
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Buhari ya bayyana haka ne ciki wata wasika daya aika ma majalisar dake kunshe da sunayen mutanen da kuma mukamansu, inda ya nemi majalisar ta tantance mutanen kafin ya kai ga nadasu, kamar yadda tsarin
Sai dai daga bisani an guda daga cikinsuk, watau Rufaidah Ahmad, inda aka gurfanar da ita a gaban kotun majistri dake lamba 72 a unguwar Nomandsland ta jahar Kano domin ta fuskanci hukuncin laifin da ta aikata.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Juma'a 5, ga watan Yulin 2019, ya sake sabunta nadin mukamin sakataren gwamnatin Tarayya da kuma Abba Kyari, a matsayin shugaban kasa ma'aikatan fadar gwamnatin sa.
Shaidar bayyana hakan ne yayin da aka kira shi a gaban kotun a matsayin shaida a karar kalubalantar sakamakon zaben shugaban kasa da INEC ta bayyana shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da jam'iyyar APC a matsayin wadanda suka yi nasa
Wani babban faston cocin Anglican na Najeriya, kuma shugaban cocin a yankin Neja Delta, Tunde Adeleye ya yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sauka daga mukaminsa saboda gazawarsa ta bayyana a fili.
Har i yau, Buhari bai aika sunayen Ministoci ba yayin da a ke shirin hutu. Wannan ya sa Sanatoci sun fara kokawa da bata-lokacin Shugaban kasa. ‘Yan Majalisa na shirin tafiya hutu Buhari bai aika Ministoci ba.
Rundunar 'Yan sandan Najeriya reshen jihar Zamfara, a ranar Alhamis ta ce za tayi sulhu tsakanin wasu da ake zargin 'yan bindiga ne da 'yan kungiyar tsaro na sa kai da aka sani da vigilante. A dalilin hakan jami'an tsaron na sa ka
Guda daga cikin makusanta, kuma na hannun daman shugaban kasa Muhammadu Buhari, Faruk Adamu Aliyu dan mutan Birnin kudu na jahar Jigawa ya bayyana dalilin da yasa Buhari ke jan kafa wajen zaben sabbin ministocinsa.
Babban Kotun Tarayya da ke zamanta a Jos tayi watsi da shari'ar da ake yi kan Sanata Danjuma Goje bisa umurnin Attoney Janar na kasa, Abubakar Malami da aka ce Shugaba Muhammmadu Buhari ne ya bayar da umurnin aikata hakan. Sahara
Siyasar Najeriya
Samu kari