Siyasar Najeriya
Wata kungiyar jam'iyya mai mulki ta APC wadda ake yiwa lakabi da G8, a ranar lahadi ta bayyana goyon baya a kan irin kokarin da gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ke yi wajen tafiyar da al'amuran gwamnatin jihar a yanzu.
Diyar gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, Balaraba Ganduje, ta yiwa fitaccen mawakin matan nan kyautar wata dankareriyar bakar mota kirar Honda Accord. Ado Gwanja ya wallafa hoton motar a shafinsa na Instagram...
Gwamnatin Jihar Sokoto ta ce tana tattaunawa da 'yan bindiga da sauran wadanda suke kai hare-hare da iyakar jihar ta. Direkta Janar na Yadda Labarai da Hulda da Jama'a na Gwamna Aminu Waziri Tambuwal, Abubakar Shekara ne ya bayyan
Masu bukatu na musamman, wadanda aka fi sani da nakasassu sun bayyana damuwarsa ga yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mayar dasu saniyar ware wajen nada sabbin ministocin gwamnatinsa.
Shugaban kungiyar Ansar-Ud-Deen na kasa, Sheikh Abdulrahman Ahmad a ranar Alhamis ya yi gargadin cewa amfani da karfin bindiga ba zai magance tayar da hankula da 'yan kungiyar Shi'a ke yi a kasar ba. Ahmad ya ce dole ne gwamnati t
Tsohon Sanatan Kano ta tsakiya Hon Bashir Garba Lado Alheri ya bayyanawa manema labarai cewa babbar jam'iya mai mulki ta APC tana son ta yaudareshi bayan tayi amfani dashi ta samu nasara...
A kwanakin baya an yi ta yada jita-jitar Shugaban Kasa Muhammadu Buhari zai mika sunan fitaccen dan wasan Hausa na Kannywood Ali Nuhu Mohammed a matsayin Ministan matasa da wasanni...
Wannan 'Dalibar da ta yi suna kan Abba Gida-gida ta fara haramar tafiya Umrah bayan an yi mata takardu. Hon. Honarabul Miko Tarauni ne ya dauki nauyin ta kamar yadda mu ka ji.
Buhari ya taba cewa zai ba Matasa kujerar Minista idan ya ci zabe. Buhari ya zabe, ga lokacin bada mukamai ya zo amma shugaban kasar bai zabi wani Matashin da zai rike masa ko da Minista guda a wannan karo ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari