Siyasar Najeriya
Hausawa mazauna garin Nnewi da ke jihar Anambra sun ce ba su da niyyar barin jihar bayan umurin da kungiyar Dattawan Arewa (NEF) ta bayar na cewa su bar yankin saboda rayuwarsu na cikin hatsari. Vanguard ta ruwaito cewa mambobin k
Kwanaki Sarakuna su ka ce su na tare da Yahaya Bello. Amma dai yanzu kamar mubaya’ar da a ka yi wa Gwamnan na APC ta samu tangarda inda wasu su ka ce a za su goyi bayan Gwamnan da ya yi watanni 28 babu albashi ba.
Wani tsohon Gwamna ya bayyana yadda Mandela ya takawa Obasanjo burki a Najeriya inda ya ce Shugaban Afrika ta Kudun ne ya ceci Najeriya daga mulkin Obasanjo a lokacin da ya nemi ya sake zarcewa a 2007.
Domin bayar da madogara ta tsayuwar sa a kan wannan lafazi, shugaban kasa Buhari ya hikaito tabbaci a kan hujjar kowace jiha cikin jihohi 36 da kasar nan ta kunsa ta samu wakili a bisa kujerar minista cikin majalisar zantarwa.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari ya cacaki tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo kan budaditar wasikar da ya rubuta ga Shugaban Kasa Muhammadu Buhari. Mista Obasanjo ya fitar da wasikar ne a ranar Litinin inda ya
Sanata Ademola Adeleke na jam'iyyar PDP ya mayar da martani kan kalaman da Gwamna Gboyega Oyetola na jihar Osun ya yi na cewa yana jin kunyar cewa ya yi takarar zaben gwamna da 'dan nanaye'. A baya, Legit.ng ta kawo muku cewa gwam
A yayin da ake tantance arzikin kowace kasa da girman tattalin arzikin ta da kuma adadin al'ummar da ta kunsa gami da harkokin kasuwanci, mun kawo muku jerin wasu jihohin Najeriya 20 mafi arziki a bana.
Dattijon Arewa, Tanko Yakasai ya soki kirar da shugabanin kungiyar Northern Elders Forum (NEF) da Coalition of Northern Groups (CNG) su kayi ga Fulani da ke zama a kudancin Najeriya su dawo arewa saboda rayuwarsu na cikin hatsari.
A ranar Laraba 17 ga watan Yuli, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wata muhimmiyar ganawar sirri da shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmed Lawan da kuma kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila a fadar Villa dake Abuja.
Siyasar Najeriya
Samu kari