Siyasar Najeriya
Wasu mawaka su 8 sun shiga tasku yayin da wani hadimin gwamnan jahar Kebbi yasa aka lakada musu dan banzan duka a gabansa tare da barazanar kashe guda daga cikinsu saboda sun yi wata waka dake shagube ga Gwamna Abubakar Bagudu.
Duk da ana ganin nahiyar Afrika a matsayin mafi koma baya saboda tsananin talauci, shugabannin kasashen Afrika na daga cikin shugabannin duniya da suka mallaki makudan kudade yayin da jama'ar suke jagoranta ke cigaba da zama cikin
Gwmanatin Shugaba Buhari ta na zargin Mista Babatunde Fowler wanda ake maye gurbinsa da Muhammad Mamman Nami da satar kudi. Yanzu haka ana binciken sa.
Akwai dalilai masu yawa da suka sa matan Najeriya basu shiga siyasa. Maza ne suka fi taka rawar gani a siyasar Najeriya. Dalilai kuwa da suka hada da al’ada da addini ne suke hana mata shiga taka rawar gani a siyasar Najeriya. Naj
Tsohon gwamnan jahar Zamfara, Abdulaziz Yari da Sanata Kabiru Marafa sun dauki gabaran daukan matakan dinke barakar dake tsakaninsu a siyasance, tare da daidaita siyasar jam’iyyar APC a jahar.
Kamar yadda aka yi tsammani, 'yan Najeriya sun fara mayar wa Aisha Buhari martani a kalaman da ta yi, wadanda suka fito da barakar da aka dade ana zargin akwai a tsakanin uwargidan Buhari da wasu na hannun damunsa. A yayin da wasu
Za ku ji yadda arangamar Bafarawa da Aliyu Wammako ta kaya a filin jirgi inda aka yi cacar-baki a gaban Jama’a tsakanin Sanata Wammako da Mai gidansa a baya.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jahar Ekiti, EKSIEC, ta sanar da yan takarar jam’iyyar APC a matsayin wadanda suka lashe zaben shuwagabannin kafatanin kananan hukumomin jahar guda 16 da aka gudanar a ranar asabar.
Ba boyayyen abu bane cewa wasu 'yan tsirarun tsofin shugabanni da shugabanni masu ci a yanzu sun mallaki dukiyar da zata iya wadata kasa baki daya. Duk da kokarin irin wadannan shugabanni wajen boye irin kadarori da dukiyar da suk
Siyasar Najeriya
Samu kari