Siyasar Najeriya
Da yake magana yayin karbar bakuncin matasan jam'iyyar APC da suka ziyarce shi a fadarsa dake Abuja, Buhari ya bayyana cewa ya shiga siyasa ne saboda irin kyakyawar shaidar da ya samu bayan rike mukamin shugaban kasa, gwamnan Born
‘Dan Majalisar Katsina Aminu Mani ya ce ya kamata a karawa hukumar NDE karfi. Hon, Mani ya ce ya kamata Gwamnati ta maida hankali kan NDE domin a rage matsin talauci.
Tunde Gbadomosi ta ce a raba Najeriya kawai idan Arewa ta nemi ta cigaba da mulki a 2023. A ganinsa a mulkin Najeriya, ba a yi wa Ibo adalci.
Ahmed Sani Yarima Bakura zai fito neman kujerar shugaban kasa a zaben 2023. Sanatan ya ce da shi za a buga a 2023. Yariman-Bakura ya taba fitowa takarar shugaban kasa a ANPP.
Zan yi rubutu a kan wasu Gwamnoni da su ka riga mu gidan gaskiya watau mun tattaro tsofaffin Gwamnonin 1999 Najeriya da su ka mutu bayan sun sauka daga mulki.
PDP ta na babbako turakunta domin lashe zaben Shugaban kasa a 2023. Jam’iyyar PDP ta na ganin za ta iya kai labari a zabe mai zuwa idan Muhammadu Buhari ya tafi.
Gwamnonin PDP na Arewa sun fara hangen 2023 a kujerar shugaban gwamnonin jam’iyya. Aminu Tambuwal wanda shi ne mataimakin gwamnan gwamnoni na NGF shi ne a kan gaba.
Jagoran tafiyar Tinubu-Not-Negotiable 2023, Mutiu Okuola, ya yi karin haske game da shirye-shiryen zabe mai zuwa inda su ke kokarin ganin Bola Tinubu ya yi mulki.
Adebayo Shittu, tsohon ministan sadarwa, ya bayyana jam’iyyarsa ta All Progressives Congress (APC) a matsayin iri daya da jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta bangaren akida.
Siyasar Najeriya
Samu kari