Siyasar Najeriya
Sabon gwamman jihar Imo, ya yi wa jama’a karin-haske a wani gidan talabijin cewa bai ce Gwamnatinsa za ta binciki su Okorocha ba tukuna.
A 2020, Malam Nasir Adhama zai cigaba da ba Buhari shawara game da sha’anin Matasa. Gogaggen ‘Dan siyasar zai rika ba Buhari shawara a game da harkar Matasa da Dalibai.
TNN ta taso Kayode Fayemi a gaba na cewa APC za ta rushe. Kalaman Gwamnam game da kifewar Jam’iyyar APC sun jawo masa matsala, inda aka yi masa raddi da cewa jam’iyyar APC mai mulki ta na nan har bayan Muhammadu Buhari.
Ministar kula da harkokin mata a gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Uwargida Pauline Tallen ta nada guda daga cikin y’ayanta mata, Violet Osunde mukamin babbar mataimakiya ta musamman a ofishinta.
Sanata Uzodinma, dan takarar jam'iyyar APC, shine ya zo na hudu a zaben kujerar gwamnan jihar Imo da aka yi a shekarar 2019, kamar yadda INEC ta sanar. Masu zanga -zangar na dauke da manyan takardu da rubutattun sakonni daban - da
Atiku ne ya yi jam'iyyar PDP takarar kujerar shugaban kasa a zaben 2019, amma ya sha kaye a hannun shugaban kasa, Muhammadu Buhari, wanda ya sake yi wa jam'iyyar APC takara a karo na biyu. Bayan kammala zaben 2019, wasu mutane sun
Okezie Ikpeazu ya maidawa Timi Frank raddi a kan bin Tagawar Buhari zuwa Turai inda ya ce ba dadin jirgi ta sa gwamnan ya bi Tawagar Buhari ba, sai dai habaka kasuwancin jihar.
A zaben 2023, daya daga cikin manyan Sojojin da aka yi a Najeriya ya tsayawa Ibo. Yakubu Gowon ya ce ya na murna da hakan, idan mikawa Ibo mulki zai kawo kwanciyar hankali.
Jagoran ‘Dan adawa, Timi Frank ya fadawa PDP ta makara wajen shirya zanga-zanga. Timi Frank ya Jam’iyyar hamayya ta bar gini tun ranar zane.
Siyasar Najeriya
Samu kari